Hotunan Aure
Kimanin sati biyu kenan da suka gabata ne dai aka daura auren Fatima Ganduje da sahibinta Idris Ajimobi a birnin Kano akan sadaki naira 50,000, auren da ya sha suka sakamakon irin hotunan Amarya da Ango da suka dinga yawo a shafuk
Masana harkar soyayya sun bayyana ta a matsayin rowan zuma, wanda ma’abotan yinta kan kasance cikin shaukin junansu. Hakan ce ta kasance tsakanin ya’yan gwanonin kasar guda biyu wato Fatima Ganduje da Idris Abolaji Ajimobi.
A ranar Juma'a 26 ga watan Janairu, tsohuwar fitacciyar jaruma Abida Muhammad, ta shiga daga ciki tare da angonta, Mustapha Abubakar. Jarumar ta sake aure bayan mutuwar tsohon mijinta, Hamza Rijiyar Zaki a shekarun baya.
Wani jami'in dan sanda, ASP Tajuddeen Ahmad Tajuddeen na shirin angwance tare da kyakkyawar amaryarsa Nafisa Abdullahi. Dan sanda ne wanda aka shaide shi da gaskiya da rikon amana tare da jajircewa akan aikinsa.
Wani dattijo mai shekaru hamsin a duniya da ya auri mata uku rigis lokaci guda ya kare kansa daga kwarmaton 'yan zamani da suke ta yamadidi da shi da hotunan amarensa a dandalin sada zumunta daban-daban a yanar gizo don kawai ya a
Ma’auratan sun zabi kasancewa da junansu ba tare da sunyi la’akari da tsegumin da mutane zasuyi akan su ba. A cikin hoton an nuno wadan da matarsa sanye da kayan aure inda suke kallon junansu cike da so da kauna.
Ana shirin kulla alkhairi tsakanin wasu musulman Najeriya biyu, Injiniya Abdulmalik Y. Saleh da Fatima Madeeha. Ma’auratan biyu sun saki hotunan kafin aurensu.
Wani mutum mazauni kuma dan asalin jihar Delta da yayi shirin auren mata 6 a rana guda, ya watsar da 3 sakamakon rashin amincewar su. Wannan dattijon ya auri ra
An tattaro cewa amaryar ta sanya takalmin Ralph & Russo kimanin naira 784,750 yayinda take wani wasa wanda aka fi sani da Hikiwale a yaren kasar Japan.
Hotunan Aure
Samu kari