Hotunan Aure
Ana zargin MC Bonus Emmanuel da nada wa matarsa mai juna biyu mugun duka har ta rasa ranta da na jaririn da ke cikinta a kan bashin N2.7 miliyan da ta ke binsa.
Attajiri ya halarci taron aure inda ya likawa amarya da ango kudi. Sai dai a karshe ya yi amfani da wani kudin wajen goge fuskar ma'auratan ya kuma tafi da shi.
Wani mutum dan Afirika ta kudu, Miles Montego, ya azabtu bayan aurensa ya ki dadi. Mutumin da ya taba auren ya jawo cecekuce a kafafan sada zumuntar zamani.
Magidancin, Babangida Adamu Sadiq dai ya yi suna ne a bara lokacin da labarin aurensa ya karade shafukan soshiyal midiya. Ya dai auri mata biyu ne a rana daya.
A wani bidiyo da ya bayyana, an ga wata amarya dankareriya da ke kwasar rawa a tsakiyar filin aurensu duk da girman jikinta. Angonta ya saka kayan gargajiya.
Tsohuwar 'yar takarar kujerar gwamnan jihar Kogi, Natasha, za ta amarce da rabin ranta Chief Emmanuel Uduagbon a ranar Asabar mai zuwa a Okehi LGA jihar Kogi.
A safiyar Alhamis ne aka wayi gari da sabbin kyawawan hotunan kafin aure na furodusa a masana'antar Kannywood, Abba Bashir Maishadda da jaruma Aishatul Humaira.
Wani mutum mai suna Gborienemi Mark- Charles, daga jihar Bayelsa, ya bayyana yadda ya kashe kasa da N50,000 a shagalin auren shi. Ya saka sauran a kasuwanci.
Wani ango, Ani Nnamdi Chris ya bayyana cewa gaba daya abun da ya kashe wajen auren matarsa N20,500 ne inda ya biya N15,500 na al’ada da kuma N5,000 na lemu.
Hotunan Aure
Samu kari