Rikcin makiyaya a Najeriya
Gwamnan jihar Borno Babagana Zulum ya bayyana cewa jiharsa na da shirin daukar nauyin samar da filin kiwo ga makiyaya da yakai girman hekta 5,000 a dajin jihar.
Shugaban gwamnonin Najeriya ya bayyana cewa; ba lallai hana kiwo a fili ya kawo karshen rikicin tsakanin makiyaya da manoma a fadin kasar Najeriya baki daya.
Sarkin Fulanin Abeokuta ya bayyana cewa an rikicin Fulani na yankin an kashe Fulani sama da 23 tare da kone gidajensu sama 20 a yankunan jihar ta Ogun da kewaye
Gwamnan jihar Ondo ya caccaki gwamnan jihar Bauchi saboda goyon bayan da ya bayyana dangane da makiyaya masu yawo da bindigogi kirar AK-47 don kariyar kai.
Kungiyar makiyaya ta miyetti Allah ta bukaci gwamnatin tarayya da ta baiwa 'yan Najeriya damar mallakar bindigogi saboda rashin kulawarta a fannin magance tsaro
Kungiyar makiyaya ta miyetti Allah ta fidda wadansu sharruda don kawo zaman lafiya tsakanin Fulani makiyaya da kuma manoma a yankin kudancin kasar ta Najeriya.
Dan gwagwarmayar yarbawa ya gargadi gwamnatin Buhari da ta gaggauta sakin asusun bankinsa ko kuma ya dauki matakin da ya dace. An gargame asusun ba ka'ida.
Gamayyar gwamnonin arewa sun soki lamarin kiwon shanu a abudadden wuri. Gwamnonin sun ce irin wannan kiwo ba na zamani bane a irin wannan yanayi na duniya.
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana cewa, bai kamata sauran kabilu a Najeriya suke danganta dukkan makiyaya da masu kisa ba. Yace hakan zai iya jawo mummunan yaki.
Rikcin makiyaya a Najeriya
Samu kari