Rikcin makiyaya a Najeriya
Biyo bayan ikrarin gwamnan jihar Filato cewa manoma na mallakar bindigogi AK-47 kamar yadda makiyaya ke yi, kungiyar manoma ta karyata zargin nasa a wata sanarw
Amina Mohammed ta shawarci gwamnatin Najeriya kan ta zuba hannun jari mai yawa wajen gina matasa matukar tana son kawar da ta'addanci a fadin kasar ta Najeriya.
Gwamnan jihar Borno Babagana Zulum ya bayyana cewa jiharsa na da shirin daukar nauyin samar da filin kiwo ga makiyaya da yakai girman hekta 5,000 a dajin jihar.
Shugaban gwamnonin Najeriya ya bayyana cewa; ba lallai hana kiwo a fili ya kawo karshen rikicin tsakanin makiyaya da manoma a fadin kasar Najeriya baki daya.
Sarkin Fulanin Abeokuta ya bayyana cewa an rikicin Fulani na yankin an kashe Fulani sama da 23 tare da kone gidajensu sama 20 a yankunan jihar ta Ogun da kewaye
Gwamnan jihar Ondo ya caccaki gwamnan jihar Bauchi saboda goyon bayan da ya bayyana dangane da makiyaya masu yawo da bindigogi kirar AK-47 don kariyar kai.
Kungiyar makiyaya ta miyetti Allah ta bukaci gwamnatin tarayya da ta baiwa 'yan Najeriya damar mallakar bindigogi saboda rashin kulawarta a fannin magance tsaro
Kungiyar makiyaya ta miyetti Allah ta fidda wadansu sharruda don kawo zaman lafiya tsakanin Fulani makiyaya da kuma manoma a yankin kudancin kasar ta Najeriya.
Dan gwagwarmayar yarbawa ya gargadi gwamnatin Buhari da ta gaggauta sakin asusun bankinsa ko kuma ya dauki matakin da ya dace. An gargame asusun ba ka'ida.
Rikcin makiyaya a Najeriya
Samu kari