Gwamnan Jihar Katsina
Gwamnatin jihar Katsina ta soke dukkanin abubuwa domin bikin ranar 29 ga watan Mayu sai dai rantsar da gwamna da mataimakinsa kawai za a yi domin yin alhinin mutuwar wadanda yan bindiga suka kashe wannan makon a jihar.
Da yake tabbatar da kama da mutanen, kakakin rundunar 'yan sanda a jihar Katsina, SP Gambo Isah, ya ce sun mika wadanda suka kama zuwa hedikwatar 'yan sanda dake Abuja domin cigaba da bincike a kan su. A cewar sa: "da gaske ne mun
Har yanzu ba a gano Mai Garin da aka yi garkuwa da shi a Daura ba kwanaki. ‘Yan Sanda su ka bayyanawa menama labarai wannan a Ranar Juma’a 3 ga Watan Mayun 2019. Har yanzu ba a gano wannan Basaraken da aka sace ba.
Rahoton da muka samu da Daily Trust ya ce 'yan bindiga sun can suna shirin kai farmaki a kauyen Gobirawa da ke karamar hukumar Safana na jihar Katsina. 'Yan bindigan da adadin su ya kai 200 sun taho a kan babura inda suka yiwa kau
A cikin sanarwar, masarautar ta tabbatar wa Sadiq Mahuta, tsohon alkalin alkalai na jihar Katsina, nadinsa a matsayin sabon galadiman Katsina kuma hakimin Malumfashi. Nadin Sadiq Mahuta ya biyo bayan mutuwar marigayi mai Shari'a
Wata kotun tarayya da ke zaman ta a Katsina ta soke zaben mamba a majalisar wakilai daga mazabar Bakori da Danja, Honarabul Aminu Bakori. Dama kotun ta tsayar da ranar Alhamis a matsayin ranar da zata yanke hukunci a karar da Inji
Kauyuka 8 a jihar Katsina su na hannun miyagu kamar yadda gwamnan jihar, Rt. Hon. Aminu Bello Masari ya bayyana. Gwamnan ya bayyanawa sufeta janar na ‘yan sandan Najeriya, Mohammed Adamu, wannan a makon nan.
Da yake amsa tambayoyin manema labarai a kan harkokin siyasa a jihar Zamfara, Sanata Marafa ya bayyana cewar kamata ya yi gwamna Yari ya nemi yafiyar Allah a kan yaudarar da ya yiwa mutanen jihar Zamafara a kan batun zaben fidda
Mun kawo maku wasu abubuwa daga cikin tarihin gwamnan Kano Abdullahi Ganduje wanda ya samu tazarce da ba ku sani ba. Ganduje yayi fada da Rabiu Kwankwaso wanda su ke tare tun 1999.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari