Gwamnan Jihar Katsina
A yau, Alhamis, ne shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da tawagar yakin neman zaben jam'iyyar APC su ka dira a jihar Katsina domin gudanar da kamfen na karshe bayan cikar wa'adin lokacin yakin neman zabe da INEC ta ware wa 'yan ta
A yau, Litinin, ne wata kotun gwamnatin tarayya ta saurari shaidar Nasir Ingawa, tsohon hadimin tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shehu Shema, a kan tuhumar cin hanci da ake yi masa. Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC)
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya yi sharhi a kan yawaitar hare-haren 'yan bindiga a sassan jihar Katsina da makobiyar su, jihar Zamfara. Yayin wata hira da ya yi da jaridar Tribune, Masari ya ce, "abun yana matukar da
A daren jiya Talata 8 ga watan Janairu ne 'yan bindiga suka kai hari kauyen Yar Santa da ke karamar hukumar Kankara na jihar Katsina inda suka kashe mutane hudu tare da raunata wasu mutane da dama. Daily Trust ta ruwaito cewa 'yan
Idan ku na bibiyar siyasa, za ku san akwai wasu Gwamnonin Jihohin da ba tare da su za ayi zaben 2019 ba. Wadannan jihohi sun hada da irin su Kogi, da Bayelsa. Sauran jihohin kuma dai sun hada da Anambra da irin su Ondo dsr.
Gwamna Masari ya nada wani kwamiti karkashin sakataren gwamnatin jihar wanda zai duba sha’anin tsaro. Gwamnatin Jihar za ta yi kokari wajen maida dajin da ke cikin jihar zuwa gonaki domin ayi maganin barayin mutane.
Kungiyar gwamnoni Najeriya (NGF) ta ce gwamnonin kasar nan na son biyan N30,000 a matsayin mafi karancin albashi amma halin tsananin da tattalin arzikin kasa da jihohi ke ciki ne ke dakatar da su. Abdulrazaque Bello Barkindo, shug
Labari ya zo mana cewa Gwamna Akinwunmi Ambode yace idan aka yi zabe yau, Buhari ya zarce y agama. Ambode ya kuma yabawa mutanen Akwa Ibom da su ka tarbi Buhari har yace taron jama’an da ya gani ya nuna APC za tayi nasara.
Yanzu haka akwai Jihohin da ba su da Minista a Gwamnatin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari a sakamakon murabus da Ministocin su kayi ko kuma samun wani mukami dabam. Legit Hausa ta kawo jerin wadannan Jihohi a Kasar.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari