Gwamnan Jihar Katsina
Tubabbun 'yan bindigar da suka gana da gwamnan sun fito ne daga kananan hukumomin Dandume da Sabuwa - kananan hukumomin da hare-haren 'yan bindigar suka fi tsananta. Yawaitar hare-haren 'yan bindiga, satar shanu da garkuwa da muta
Yan bindiga da ke fashi a Katsina a jiya Laraba, 4 ga watan Satumba, sun bayar da ka’idojin ajiye makamansu. Sun bukaci a saki mambobinsu da ke tsare a gida yari daban-daban sannan sun nemi a duba yadda jami’an tsaro, sarakunan
Manyan Manoman jihar Katsina sai san barka a bana inda su ka samu amfani sosai na shinkafa. Yanzu shinkafa ta isa kasuwanni bayan damina ta yi kyau kuma an tserewa harkar masara.
Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina, ya gargadi yan ta’adda a jihar da su shirya fuskantar mummunan mataki daga gwamnatin idan har basu shiryu ba. Masari ya fadi hakan ne yayinda yake jawabi a wani tsaron tsaro tare da sarakuna.
Wasu 'yan bindiga sun kone motocin sojoji guda uku yayin wata musayar wuta da suka yi da tawagar jami'an tsaro a kan hanyar zuwa Shimfida a karamar hukumar Jibiya a jihar Katsina. Mata uku sun samu raunuka yayin musayar wuta da
Ruwan dare ya rusa gidaje fiye da 100 a Daura da ke Jihar Katsina. Gidajen mutane sama da 100 sun ruguje a dalilin wannan ruwa mai karfi da aka fara tun safiyar Ranar Lahadi inda ya yi ta kwarara har dare.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wasu yan kasuwan sun danganta faduwar farashin waken ga shigar sabon kasuwanni, wanda hakan ya karya farashin buhun wake daga naira dubu 24 zuwa naira dubu 8.
Wasu yan bautar kasa biyu a jihar Katsina, a ranar Lahadi, 17 ga watan Agusta sun mutu a wani mummunan hatsarin mota, da ya afku a kauyen Gobirawa da ke karamar hukumar Kankara da ke jihar.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Laraba, 14 ga watan Agusta, ya ziyarci karamar hukumar Batsari domin yin jaje ga yan gudun hijira a yankin. Batsari na daya daga cikin kananan hukumomi takwas da suka fuskanci hare-haren yan
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari