Gwamnan Jihar Katsina
Gori har da cacar baki da gori sun barke a kan Shugaban APC da Gwamnoni a gaban Shugaban kasa Muhammadu Buhari inda aka rika maidawa juna bakaken maganagunu a taro.
Gwamnatin Jihar Katsina ta na daf da tace Malaman da za su rika wa’azi. Wata jaridar kasar nan ta kawo mana wannan rahoto a cikin farkon makon nan.
Wani mamuguncin yaro dan shekara 22, Yusuf Lawal ya halaka wani jami’in rundunar Yansandan Najeriya mai suna Kofur Musa Isiyaku a yayin da Dansandan ya yi kokarin kamashi da hannunsa.
Wani basaraken gargajiya da gungun miyagu yan bindiga suka kai masa hari a kauyen Yandaka na karamar hukumar Batsari ta jahar Katsina ya rigamu gidan gaskiya a ranar Alhamis, 21 ga watan Nuwamba a asibitin koyarwa na Malam Aminu K
Mun ji cewa Manyan kasa sun halarci nadin sarautar ‘Danuwan Buhari a Daura inda shi kuma shugaban kasar yake Landan ya na hutawa a Turai.
Wani mutum mai suna Malam Bello Daura, mazaunin garin Daura, shine wanda ya mallaki cibiyar, kuma an gano cewa tafi shekara 40 tana aiki. An gano fiye da mutane 300 a daure a wani karamin daki na tabo a cikin gidan. Ko a cikin wat
Labarin Katsinawa da Zamfarawan nan har su 30 da aka kai wata kasar Afrika zuwa aikin bauta na wata 3 zai sa saka kuka. Yanzu dai sun fito sun bada labarin duk yadda ta kaya da su.
Kasar Najeriya za ta samu taimako daga kungiyar Duniya ta UNICEF. Kungiyar nan ta UNICEF ta majalisar dinnkin Duniya mai gidauniyar tallafawa kananan yara ta ce za ta taimaki Najeriya a harkar ilmi dsr.
An kaddamar da lambar ne a jihar Katsina, kuma ministan sadarwa, Dakta Ali Ibrahim Pantami, ne ya wakilici shugaba Buhari a wurin kaddamar da lamabar, wanda aka yi ranar Litinin. Pantami ya bayyana cewa an dade da saka batun kadda
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari