Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
NNN ta rahoto cewa za a tallafawa Manoma a Katsina da iri, takin zamani da kayan aiki. Manoman jihar Katsina za su samu tallafi musamman a harkar noman alkama.
‘Yan Katsina sun fita zanga-zanga sakamakon kashe, sai dai kuma dakarun ‘Yan Sandan sun bindige mutane, har ta kai an kashe wani cikin masu zanga-zangar jiya.
Wasu fusatattun matasa sun sake gudanar da zanga-zangar nuna fushinsu a kan yadda har yanzu 'yan bindiga ke cigaba da kai musu hare-hare tare da halaka mutane
‘Yan bindiga sun shiga Katsina a makon nan, sun yi gaba da ‘Yaruwar wata babba a Gwamnatin Tarayya. ‘Yan bindiga sun yi garkuwa da mutane a Faskari da Dandume.
Hon. Fatihu Muhammad ya yi wa Talakansa barazanar bada umarnin ayi masa dukan tsiya. ‘Dan Majalisar mai wakiltar yankin Daura ya bayyana haka ne a wayar tarho.
Gwamnatin jihar Katsina ta musanta yi wa tubabbun 'yan bindiga alkawarin basu gidaje da shagunan kasuwa. Tace tallafi ne za ta bai wa Fulani makiyaya a jihar.
Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina, Alhaji Mustapha Inuwa ya ce jihar ta kashe biliyan 4.27 daga watan Yunin shekarar 2015 zuwa Agustan 2020 a kan harkar tsaro.
Jami’an DSS sun gayyaci Mahadi Shehu wanda ya zargi Gwamnan Katsina da facaka da kudin tsaro. Mahadi Shehu ya ce gwamnan Katsina Aminu Masari ya batar da N50b.
Kimanin mutum 2,027 ne suka koma kauyukansu guda hudu a karamar hukumar Jibya dake jihar Katsina. Mutanen dai an tilasta su suka bar gidajensu sakamakon harin..
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Samu kari