Labaran kasashen waje
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa, ta hada kai da majalisar dinkin duniya wajen samarwa 'yan Najeriya abinci mai kyau dake gina jiki da habaka yara kanana.
Biyo bayan kame Nnamdi Kanu, mutane da dama sun matsu da sanin yadda aka yi aka kamo shi. Rahotanni sun bayyana yadda aka kamo shi daga kasar waje zuwa Najeriya
Wasu beraye sun fatattaki fursunoni da ma'aikatan gidan yari a wani yankin kasar Australia bayan tafka mummunar barna a gidan yarin. An fara gyaran gidan yarin.
Bayan da mai ra'ayin rikau ya lashe zaben kasar Iran, kasar Isra'ila ta tsorata tare da bayyana matakin da ya kamata kasashen duniya su dauka kan wannan lamari.
Bayan mutuwar wani mutum da aka ce yafi kowa yawan iyalai a duniya, an damu da sanin ya rayuwa ta ke tafiya a gidansa. Mun samo hotunan yadda lamarin yake.
Karshen mulkin firaministan Isra'ila ya rasa mulkinsa bayan shafe shekaru 12 yana mulki. Shugaban kasar Amurka ya taya sabo da aka zaba a matsayin firmanista.
Wani magidanci da ake cewa shine mutum mai mafi yawan iyalai a duniya ya mutu bayan wata 'yar karamar jinya da yayi. Rahoton ya bayyana adadin yawan iyalansa.
Sheikh Sudais ya tube wani shugaban limamai na masallacin Annabi biyo bayan jinkirta Sallar Asuba da aka yi a masallacin. An ba da sabon tsarin sallah yanzu.
Kasar Morocco ta bayyana cewa, ta halasta noman tabar wiwi a kasar don tallafawa tattalin arzikin kasar. Sai dai, ba kowa ne aka amince ya yi noman na wiwi ba.
Labaran kasashen waje
Samu kari