Labaran kasashen waje
Bincike ya bayyana cewa, kafin kitsa juyin mulkin kasar Guinea, sojojin da suka aikata juyin mulkin na karbar horon kwarewar sojoji daga wata rundunar Amurka.
Mata da dama daga kasar Afghanistan sun fito kwansu da kwarkwato domin nuna goyon baya ga mulkin kungiyar Taliban bayan da kungiyar ta kwace mulki a Agusta.
Sunday Igboho, dan awaren Yarbawa ya bayyana bukatar gwamnatin jamhuriyar Benin cewa ya kamata ta mika shi ga gwamnatin Najeriya domin ya fuskanci hukunci.
Hargitsi a kasar Guinea yayin da sojoji suka kwace mulki, inda suka tsare shugaban kasa bayan harbe-harben da suka biyo baya a fadar shugaban kasar a yau Lahadi
Amurka ta gama janyewa a kasar Afghanistan yayin da jirginta na karshe mai kwashe Amurkawa ya tashi daga birnin Kabul a jiya Litinin 30 ga watan Agustan 2021.
Sojojin Amurka sun kai hari kan wani da take zargi dan kungiyar ISIS-K ne a wani yankin kasar Afghanistan. An hallaka mutane uku inji rahotanni daga majiyoyi.
Sabuwar gwamnatin Taliban ta bayyana sabon kudurin haramta kida a kasar, kana mata ba za su ke fita sakaka haka kawai ba. An ce mata da na damar zuwa makaranta.
Wata kungiya ta bayyana domin kalubalantar kungiyar Taliban a kasar Afghanistan, inda ta yi alwashin goga fuskokin shugabannin Taliban a turbayar kasa nan kusa.
Wani zance sai a wata duniyar, an samu wani a gari a kasar Italiya in da mutum zai iya sayen gida dungurugum a kasa da N500, kuma ba wai don gidan bai da kyau b
Labaran kasashen waje
Samu kari