Labaran kasashen waje
A yau ne Lahadi yarima mai jiran gado na Saudiyya Muhammad bin Salman ya kira sabon shugaban kasar Chadi Mahamat Idriss Deby don yi masa ta'aziyyar mutuwar
WHO ta bayyana wasu kasashe da suka jima da mantawa da akwai labarin Maleriya a duniya. Sun yaki Maleriya sama da shekaru 20 da suka gabata a fadin kasarsu.
Kasar Amurka ta fidda jerin jihohin da take shawartar 'yan kasar ta da kada su taka a Najeriya kasancewar sun zama me suka zama a matsalolin tsaro a duniya.
Wata sabuwa kamar almara, an samu wata kabila dake bautar mijin sarauniyar Ingila, Duke na Edinburgh. Sun ce zai kawo zaman lafiya da jituwa a duniya nan gaba.
Shin a duniya akwai wanda ya taba taka kowacce kasa ko kuma wani yankin duniyan da ya kai kasashe 40 a kafa ba tare da amfani da jirgi ko mota ba? Ga Ibn Battut
Wasu 'yan sandan Najeriya da aka tura kasar Somaliya don wanzar da zaman lafiya sun isa kasar tare da bayyana shirinsu na fara aiki ba kama hannun yaro a kasar.
Firaministan Pakistan ya bayyana rashin jin dadinsa ga yadda lamarin batanci ga Annabi ya yawaita a duniya. Ya bukaci shugabanni da su tsaurara hukunci a kansu.
Najeriya ita ce kasa ta farko da ke shigo da kayayyakin kasuwanci a Afirka a shekarar 2020, bayanan da Kungiyar Kasuwanci ta Duniya ta fitar a ranar Juma'a.
Tsohon ministan sufuri ya wallafa wata babbar magana a sfahinsa na Tuwita cewa, an kame wani jirgin ruwa makare da al'aurar dan Adam da aka dauko daga Najeriya.
Labaran kasashen waje
Samu kari