Labaran kasashen waje
Harin makami mai linzami daga Iran ya lalata wasu manyan gine-gine a birnin Tel Aviv na Isra'ila, inda mutane huɗu suka sami raunuka a ranar Talata.
Binciken sojin Isra'ila ya tabbatar da cewa kuskuren lissafi ne ya sa dakarun ƙasar suka harba makaman atilare kan wani manomi maimakon mayakan Hezbollah.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa ya fara tattauna da kasar Iran don samun mafita a yakin da ake yi. Iran ta yi martani kan wannan ikirarin.
Shugaba Donald Trump ya ba da umarnin dakatar da hare-hare kan matatun makamashin Iran na tsawon kwanaki biyar bayan samun "ingantacciyar tattaunawa" da Tehran.
Farashin man fetur ya kusa kai ₦1,400 a sassan Najeriya, lamarin da ya jefa 'yan kasuwa da masu ababen hawa cikin garari sakamakon tashin farashin danyen mai.
Ministan kudin Amurka, Scott Bessent, ya yi tsokaci kan batun ci gaba da daukar nauyin yaki da Iran ta fuskar kudade. Ya yi watsi da batun kara haraji.
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta yi martani kan barazanar da shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi wa Iran.
Gwamnatin Burtaniya ta musanta ikirarin Isra'ila cewa Iran na shirin harba makamai masu linzami zuwa Turai, yayin da take kauce wa goyon bayan barazanar Trump.
Iran ta kai harin makami mai linzami kusa da cibiyar nukiliyar Isra'ila ta Dimona, inda ta jikkata yara da ruguza gine-gine a mako na huɗu na yaƙin.
Labaran kasashen waje
Samu kari