Labaran kasashen waje
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta sanar da ƙarin shiri na tunkarar sabon yaƙi musamman idan Amurka da Donald Trump suka kafe a kan zaluntar kasar.
Ƴan sandan Ghana sun kama wata mata ɗan Najeriya, Esther Egbuhama, kan zargin gudanar da gidan baɗala a yankin Ashanti. An haramta karuwanci a Ghana.
Kasar Rasha ta bayyana cewa matsalar da ta sa Iran ke jan kafa gaskiya ne domin Amurka ta sha karya alkawurranta a tattaunawar baya kan nukiliya.
A labarin nan, za a ji Najeriya ta fara kara wa da duniya wajen fitar da mai, an fara taimaka wa ƙasashen Turai da man jirgin sama saboda yaƙin Gabas ta Tsakiya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana sa ran cimma yarjejeniya mai kyau da kasar Iran kafin karewar wa'adin tsagaita wuta a gobe Laraba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa kasarsa ba ta da niyyar tsawaita yarjejeniyar tsagaita wuta kuma dakarunta sun shirya komawa fagen yaki.
Kasar Qatar ta bayyana cewa ta fara tuntubar kowane bangare tsakanin Amurka da Iran domin tabbatar da cewa tattaunawar sulhu ta tafi yadda aka tsara a Islamabad.
Kasar Musulunci ta Iran ta kai korafi gaban Majalisar dinkin duniya kan batun jirgin ruwan ta da kasar Amurka ta kwace, ta ce hakan ya sabawa dokar kasa da kasa.
A labarin nan, za a ji cewa wadansu mutane da ake zargi yan damfara sun fara neman jama'a su biya su kudin wuce wa ta mashigar ruwa ta Hormuz a Iran.
Labaran kasashen waje
Samu kari