Labaran kasashen waje
Rundunar sojin Isra'ila ta tabbatar da cewa Iran ta kara harbo makamai 30 masi ƙinzami amma an yi nasarar kakkaɓo masu ba tare da raunata kowaba da daddare.
Jamhuriyar musuluncu ta Iran ta gargaɗi kafatanin mutanen birnin Haifa na Isra'ila su hanzarta tattara kayansu su bar garin domin kaucewa haɗarin da ke tafe.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya ce babu wanda ya san ko zai shiga faɗan Isra'ila da Iran kao ba zai shiga ba, ya ce abubuwan sun canza a mako 1.
Hukumar Kula da Makamashin Nukiliya ta Duniya (IAEA) ta tabbayat da cewa ta samu sahihan bayanan da ke nuna an lalata cibiyoyin shirin nukiliyar Iran.
Iran ta harba makamai masu linzami sama da 100 kan Isra'ila. An rahoto cewa makaman da Iran ke harbawa na isa Isra'ila cikin mintuna 12 saboda tsananin gudu.
Wani masanin sufurin jiragen sama, Captain Steve, ya na ganin cewa kuskuren matukin jirgi na bude fuka-fukai maimakon dage tayar jirgi ne ya jawo hatsarin Air India.
Rahotanni daga Isra'ila sun nuna cewa yahudawa ƴan ƙasar Isra'ila sun fara guduwa daga gidajensu suna zama a tashoshin jiragen kasa saboda hare-haren Iran.
Wasu makamai masu linzami da Isra'ila ta harba sama sun gaza tashi sama sosai sun fado kan Yahudawa a birnin Tel Aviv. Isra'ila ta fara rasa makamai.
Gwamnatin tarayya za ta kwashe 'yan Najeriya daga Isra'ila da Iran saboda tsanantar rikici. Ofisoshin jakadancin Najeriya na aiki don tabbatar da tsaron kowa.
Labaran kasashen waje
Samu kari