Yan Kwallo
A yayin karo tsakanin Najeriya da Afrika ta Kudu a wasan kusa da karshe na gasar cin kofin Afrika, AFCON, akalla ‘yan Najeriya biyar ne suka mutu saboda zullumi.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya tuna haduwarsa da wani dan Obidient a yayin wasan Najeriya da Afrika ta Kudu.
A yau Laraba ce 7 ga watan Faburairu ne za a buga wasa tsakanin tawagar Najeriya ta Super Eagles da kasar Afirka ta Kudu a gasar AFCON a Ivory Coast.
Yayin da Najeriya ta tsallake zuwa wasan kusa da na karshe, an tattara bayanai kan kasar da za ta iya karawa da ita a wasan tsakanin Cape Verde ko Afrika ta Kudu.
Ahmed Musa ya na cikin kwararrun ‘yan wasan Super Eagles wadanda aka dade ana yi da su. Musa ya fadawa 'yan kwallon Najeriya yadda za ayi nasara a kan Angola.
Tawagar 'yan wasan Najeriya ta Super Eagles za ta samu kyautar N2.24bn idan ta doke tawagar Palancas Negras ta Angola a wasan daf da na kusa da na karshe.
Kamfanin 'Opta supercomputer' ya yi hasashen cewa Super Eagles ta Najeriya ce ke da rinjaye a zarafin lashe gasar cin kofin nahiyar Afirka (AFCON 2023) da ke gudana.
Hukumar kwallon kafa ta nahiyar Afirika (CAF) ta zabi dan wasan gaba na Najeriya, Victor Osimhen, domin yi masa gwajin kwaya bayan wasan Najeriya da Kamaru.
Gasar AFCON ta fara da abubuwan ban mamaki yayin da wasu manyan kasashe kamar Ghana da Aljeriya suka fice daga gasar, ga jerin kasashe 8 da basu taba cin kofin ba.
Yan Kwallo
Samu kari