Labaran Kwallo
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, da Peter Obi, sun yaba da kokarin da 'yan wasan Super Eagles suka yi a wasan karshe na AFCON 2023.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya jinjinawa kungiyar Super Eagles ta Najeriya bisa jajircewar da suka nuna a wasan karshe na gasar cin kofin nahiyar Afirka (AFCON)
Jose Mourinho, tsohon kocin Manchester United ya bayyana kasar da ya ke so ta ci gasar AFCON da za a yi a yau Lahadi inda ya ce ya na goyon bayan Najeriya.
Kyaftin din tawagar Super Eagles, Ahmed Musa ya ce ba ya tsammanin barin kungiyar nan kusa inda ya ce a ko da yaushe ya na shirye idan aka kira shi cikin tawagar.
Fasto Iginla wanda ya yi hasashen nasarar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi magana kan Victor Osimhen, yayin da Najeriya ke shirin karawa da Cote d'Ivoire.
Hukumar kula da kwallon wasan nahiyar Afirika (CAF) ta sanar da cewa dan kasar Mauritania, Dahane Beida, ne zai hura wasan karshe tsakanin Najeriya da Cote d'Ivoire.
Fadar shugaban kasa ta sanar da cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba zai halarci wasan karshe ba na gasar cin kofin nahiyar Afirika ba a kasar Cote d'Ivoire.
A ranar Lahadi, 11 ga watan Fabrairu, 2024 za a gwabza wasan ƙarshe a gasar cin kofin nahiyar Afirka tsakanin Najeriya da masu masaukin baki Ivory Coast.
Wani ‘dan Najeriya wanda ya yi hasashen sakamakon AFCON a matakin rukuni, ya yi hasashen cewa Najeriya za ta yi nasara kan Ivory Coast a wasan karshe.
Labaran Kwallo
Samu kari