Labaran Kwallo
Gwamnatin Tarayya ta yi wa Super Eagles alkawarin $10,000 kan kowace kwallo da za su ci a wasan da za su fafata da 'yan wasan Mozambique a AFCON 2025.
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United da ke kasar Ingila ta raba gari da mai horar da manyan 'yan wasanta, Ruben Amorim bayan ya yi kunnen doki da Leeds.
Victor Osimhen da wasu 'yan wasan Super Eagles 3 na fuskantar dakatarwa idan suka samu katin gargadi a wasan Uganda na gasar AFCON 2025 kafin zagayen 'yan 16.
Najeriya za ta fafata wasan ta na farko a rukunin C ne da kasar Tanzania, a filin wasa na Fez Stadium, birnin Fez, da karfe 6:30, ranar Talata, 23 ga Disamba.
Yayin da ake shirin fara AFCON 2025/2026, akwai fitattun ‘yan wasan Afirka irin su Mohamed Salah, Didier Drogba da suka yi fice amma ba su taba lashe kofin AFCON ba.
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona SC ta sanar da mutuwar dan wasan ta, Mario Pineida bayan an harbe shi da bindiga a kasar Ecuador. Masu mutane ne suka harbe shi.
Kyaftin din tawagar kwallon kafa ta Najeriya watai Super Eagles, Ahmed Musa, ya yi ritaya. Ahmed Musa ya yi ritaya daga buga wasannin kasa da kasa.
Kungiyar Super Eagles ta Najeriya ta fafata a gasar kofin duniya daga 1994 zuwa 2025. Najeriya ta fafata a 1994, 1998, 2022, 2010, 2014, da kuma 2018.
Kocin Najeriya, Eric Chelle ya ce kasar DR Congo ta yi tsafi da wani ruwa kafin ta samu nasarar doke Super Eagles a wasan neman shiga gasar Kofin Duniya.
Labaran Kwallo
Samu kari