Fittaciyar Jarumar Kannywood
Kamar dai yadda kowa ya sani mutane sun yi kaurin suna wajen yiwa jarumai sharri akan abinda basu ji ba kuma basu gani ba, musamman ma yanzu da aka waye da amfani da kafafen sadarwa na zamani irin su Facebook, Twitter, Instagram..
A makon jiya ne dai wa'adin da hukumar tace fina-finai ta jihar Kano ta diba domin tantance masu sana'ar shirya fina-finai a jihar ya cika, lamarin da ya kawo karshen shirin tantance masu sha'awar yin sana'arsu da lasisi daga...
Rukunin masu sana'ar da hukumar ta sanar za a tantance sun hada da jarumai, mawaka, marubuta, darektoci, furodusoshi, masu daukan hoto da tace wa da sauransu. An shafe tsawon sati hudu ana gudanar da tantancewar kuma abinda ya fi
Da take sanar da farin cikinta akan haka, jaruma Hafsat, wacce aka fi sani da Hafsat Barauniya sakamakon rawar ganin da ta taka a fim din barauniya ta wallafa hotuna da bidiyon ta inda take godiya ga mabiyanta da abokan aikinta.
Fitacciyar jarumar Kannywood wacce tauraronta ke kan ganiyar hasakawa, Maryam Yahaya, ta yi watsi da jita-jitan da ke yawo a shafukan sadarwa na cewa ta mutu. A cewar Maryam tana nan da ranta bata mutu ba kuma tana cikin lafiya.
Mun kawo maku wani jeri na Matan da ba su da sa’a wajen ‘dan karen kyau a Duniya. A iya samun tarin mutane da su ka fi wadannan mata da mu ka kawo kyau. Sai dai wadannan din Taurari ne.
Kwanan nan Ghana za ta koro wasu ‘Yan Najeriya da su buge da karuwanci. Wadannan ‘Yan Mata daga Najeriya sun shiga kasar ta Ghana ne a sace su na mugun aiki babu takardu.
A irin kace nacen da ake ta faman samu dangane da kama fitaccen mawakin nan Nazir Ahmad Sarkin wakar San Kano, mutane da dama suna ta tofa albarkacin bakinsu dangane da wannan lamari da ya faru da mawakin...
Jaruman Kannywood da sauran masu ruwa da tsaki a harkar fina-finan sun fara tofa albarkacin bakinsu kan kama fitaccen mawaki, Naziru M. Ahmad sarkin wakan Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II. A jiya Laraba, rundunar 'yan sanda reshen
Fittaciyar Jarumar Kannywood
Samu kari