Fittaciyar Jarumar Kannywood
Mun kawo maku wasu mata a Najeriya da su ka fi kowa tashe a shekarar 2020. Irinsu Hanan Buhari da Mahaifiyarta, Maryam Booth, da Maryam Sanda sun samu shiga.
Lawal Muhammad Gusau, mai rajin kare hakkin dan Adam mazaunin garin Abuja, ya zargi jaruma Nafisa Abdullahi da fasa kwabrin miyagun kwayoyi da safarar yara.
Fitacciyar jarumar nan ta Kannywood, Hadiza Aliyu wacce aka fi sani da Gabon ta yi wa wani dattijo da ya nuna yana kaunarta kyautar kudi naira dubu dari biyu.
Fitacciyar jarumar fina-finan Kannywood, Maryam Booth, ta tabbata a gwarzuwar jarumar Africa Movie Academy Awards. Maryan Booth ta samu nasarar ne sakamakon.
Fitacciyar jarumar masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Rahama Sadau ce mutum ta hudu da ta fi tashe a intanet a shekarar 2020 a kasar Najeriya.
Jarumar fina-finai, Rahama Sadau, tanada dalilai masu yawa da zata godewa Allah da ya bata ikon kara shekara daya a duniya. Jarumar ta cike shekaru 27 a duniya.
A daren ranar Asabar wani ma'abocin amfani da kafar sada zumuntar zamani ta Instagram mai suna Kabir Idris Kura ya wallafa bidiyon wani masallaci da aka gina.
Rahama Sadau, fitacciyar jarumar fina finan hausa, a ranar Talata 10 ga watan Nuwamban shekarar ta karyata rahotanni da suke yawo a kafafen watsa labarai na cew
Bashir Ahmad, ya karyata rade-radin da wasu mutane ke yi na cewa rundunar yan sandan Najeriya ta kama shahararriyar jarumar masana'antar Kannywood Rahama Sadau.
Fittaciyar Jarumar Kannywood
Samu kari