Fittaciyar Jarumar Kannywood
Falalu Dorayi, jarumi kuma furodusa na masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood ya bayyana marigayiya Fadila Muhammed a matsayin jaruma mai kirki.
Mutuwar sananniyar jarumar Kannywood, Fadila Muhammad, a daren Juma'a ya matukar girgiza zukatan jama'a masu tarin yawa a masana'antar fina-finan Kannywood.
Fitacciyar jarumar Kannywood Fadila Muhammad, ta rasu a daren jiya Juma'a, 28 ga watan Agusta. Manayan jaruman masana'antar sun tabbatar da hakan a shafukansu.
Naira Marley ya bayyana a kotu a dalilin yi wa sharudan COVID-19 kunnen kashi. Mawakin ya amsa laifin sa na sabawa matakan da aka sa na yaki da annobar COVID-19
Fitaccen direkta na Kannywood, Sunusi Hafeez da aka sani da Sanusi Oscar yace shine sanadin ƙirƙirar fitaccen sabon waƙar nan ta Jarumar Mata ta Hamisu Breaker.
Wani matashi da ya yi tattaki tun daga jihar karamar hukumar Gashua ta jihar Yobe da ke yankin arewa maso gabas na kasar nan, don ganin jaruma Maryam Yahaya.
Daya daga cikin fitattun jarumai a dandalin wasan kwaikwayo na Kannywood, Rahama Sadau, ta watsa wasu zafafan hotunanta tare da kyawawan 'yan uwanta mata uku.
A cikin makon nan mafiya yawancin masu bibiyar shafukan sada zumunta na 'yan fim da na labarai da sauran su kama daga Facebook, Instagram zuwa ga Whatsapp...
Ga dukkan alamu mabiyan jaruma Tumba Gwaska sun kaita makurar bacin rai wanda har ta kai ga ta wallafa wani bidiyo tana musu martani kan cece-kucen da suke...
Fittaciyar Jarumar Kannywood
Samu kari