Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rundunar 'yan sandan jihar Filato ta bayyana sunayen mutane uku da aka kama dauke da bindiga. An kama mutanen ne bayan an sha fama da hare haren 'yan bindiga jihar.
Shugaban sojin kasan Najeriya, Laftanal Janar Olufemi Oluyede ya ba sojojin Najeriya wa'adin wata daya domin murkushe 'yan ta'addan Mahmuda da suka bulla a Arewa.
Gwamnonin kasar nan sun yi ganawar sirri da babban hafsan tsaro, Janar Christopher Musa saboda karuwar salwantar da rayuka da Yan ta'adda ke yi a Najeriya.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia ya ce babu bukatar sanya dokar ta baci a jihar Benue saboda matsalar tsaro. Gwamna Alia ya ce zai iya magance matsalar tsaro.
Gwamnatin Filato ta bayyana rashin jin dadin rahotannin da ke cewa dakarun DSS sun karbe wasu makamai da ta sayo domin yai da masu kashe mazauna jihar.
Shugaban hafsoshin tsaron kasar nan, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa za su tarkata dukkanin karfinsu a waje guda wajen tabbatar da kawo karshen ta'addanci.
Gwamnan Binuwai ya bayyana cewa 'yan bindiga sun mamaye wasu yankuna a jihar, inda suke ci gaba da kai hare-hare babu kakkautawa suna salwantar da rayuka.
Sabuwar kungiyar 'yan ta'adda da ta bulla a Arewa mai suna Mahmuda ta fara zafafa hare hare kan al'umma a Kwara. Sun fara kashe mutane a wurare daban daban.
Mashawarcin shugaban kasa a kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ya bayyana takaicin yadda ake samun karuwar matsalolin tsaro a jihohin Najeriya a baya bayan nan.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari