Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rahotanni sun nuna cewa ƴan bindiga sun yi wa jami'an askarawa da ƴan banga kwantan ɓauna a jihar Katsina, majiyoyi sun ce an kashe rayukan mutane akalla 21.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya ce babu wani abin alheri da za a yi wa sojojin da suka mutu a fagen fama da ya wuce taimakawa iyalansu.
Babbat hedkwatar rundunar sojin Najeriya watau DHQ ta bayyana ainihin abinda ya faru a lokacin da ƴan ta'adda suka farmaki sansanin sojoji a jihar Borno.
Rundunar soji ta 6 da ke sansani a Fatakwal, babban birnin jihar Ribas ta yi nasarar muƙushe wasu hatsabiban ƴan bindiga da suka kashe sojoji huɗu.
Gwamnatin jihar Neja ta gargadi mazauna wasu yankunan jihar kan su guji zuwa gonakinsu domin gujewa taka ababe masu fashewa da 'yan ta'adda suka binne.
Sojin Najeriya sun bayyana cewa, lokaci ya yi da za su kawo karshen 'yan ta'adda a 2025. Sun ce za a kawo karshen 'yan ta'adda nan ba da dadewa a 2025.
Bishof Godwin Okpala wani fasto a cocin angilikan a Najeriya ya hadu da sharrin 'yan bindiga. Amma a karshe addu'a ta yi tasiri, limamin cocin ya shaki iskar 'yanci.
Hafsan hafsoshin tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya ce dakarun soji sun maida hankali wajen tabbatar da tsaron kasa ta hanyar murkushe miyagu.
Gwamma Nasir Idris Kauran Gwandu ya yi ikirarin cewa ƴan bindiga ba su da sansani ko guda ɗaya a jihar Kebbi, daga wasu jihohin makota suke shigowa.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari