Yaki da ta'addanci a Najeriya
Hukumar Hisbah ta cafke yara akalla 220 da ke gararamba a titunan jihar, inda aka gano sun fito daga jihohi akalla 14, daga ciki har da jamhuriyar Nijar.
Kungiyar ACT ta bukaci gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da ta gaggauta yin bincike a kan dalilan jam'an tsaro na kai hare-hare kan fararen hula a sassan Arewa.
An ruwaito cewa, gwamnatin Najeriya ta kashe makudan kudade domin tabbatar da an shiryar da 'yan Boko Haram tare da maida su mutane kamar kowa a kasar.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'adda masu kai hare-hare a sassa daban-daban na kasar nan. Sun hallaka miyagu tare da cafke masu aikata laifuka.
Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang ya bayyana cewa an samu zaman lafiya a 2024 fiye da shekarar bara, ya yabawa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Darektan harkokin yada labarai na hedikwatar tsaro, Manjo Janar Edward Buba ya ce ba bam ya kashe mutane ba. Janar Buba ya ce an yi nasara ba a yi barna sosai ba.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana amince wa da dukkanin tsare-tsaren da gwamnatinsa ta bijiro da su, inda ya ce za su taimaki kasa.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo Olu ya mika ta'aziyyar rasuwar mahaifiyar gwamnan Jigawa, Hajiya Maryam da babban dansa, AbdulWahab Umar Namadi.
Rundunar sojojin Najeriya ta dora alhakin harin da jami'anta na sama su ka kai kauyuka biyu da ke jihar Sakkwato, wanda ya jawo asarar rayuka akalla 10.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari