Femi Gbajabiamila
‘Yan Majalisa su na neman takawa wasu Gwamnonin Najeriya burki kan yadda su ke yawo da Almajirai. Aishatu Dukku ta ce yadda ake cunkusa Almajiran bai dace ba.
Femi ya bayyana haka ne a ranar Litinin yayin da yake ganawa da kungiyoyi masu zaman kansu, inda yace da haka ne zasu tabba an kashe kudaden yadda ya kamata.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana inda ta kwana wajen yaki da COVID-19. A game da gudumuwar Biliyoyin da aka samu na yaki da COVID-19, PTF ta ce kudin su na CBN.
Majalisa za ta binciki zargin cewa ta karbi cin hanci a hannun Bill Gates. Shugaban majalisar wakilan ya bukaci akawun majalisar da su shirya kai kara kotu.
‘Yan Majalisar Najeriya za su binciki NDDC, sun aikawa Minista sammaci. Ana zargin Ma’aikatar da daukar ruba-ruba aiki game da facaka da barna a Neja-Delta.
Sanata Dino Melaye ya shigar da karar kakaakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila gaban kotu kan kudurin dokar hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa NCDC.
Wani ‘Dan majalisa ya koka a kan yadda kaya su ke kara tsada a lokacin annoba. Wannan ya zo daidai da lokacin da ake fuskantar gabatowar azumi cikin rashin kudi
A jiya mu ka ji cewa ‘Yan Majalisa sun soke albashi a aljihu bayan sun yi alkawarin bada gudumuwa na yakar COVID-19, ‘Yan Majalisa sun fasa bada gudumuwar.
Wani ‘Dan Majalisan APC ya ba mutanensa kyautar tireloli 11 na shinkafa a Jihar Neja. Hon. Mohammed Umar Bago mai wakiltar Mazabar Chachaga ne da wannan aiki.
Femi Gbajabiamila
Samu kari