Femi Gbajabiamila
Majalisa za ta binciki zargin cewa ta karbi cin hanci a hannun Bill Gates. Shugaban majalisar wakilan ya bukaci akawun majalisar da su shirya kai kara kotu.
‘Yan Majalisar Najeriya za su binciki NDDC, sun aikawa Minista sammaci. Ana zargin Ma’aikatar da daukar ruba-ruba aiki game da facaka da barna a Neja-Delta.
Sanata Dino Melaye ya shigar da karar kakaakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila gaban kotu kan kudurin dokar hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa NCDC.
Wani ‘Dan majalisa ya koka a kan yadda kaya su ke kara tsada a lokacin annoba. Wannan ya zo daidai da lokacin da ake fuskantar gabatowar azumi cikin rashin kudi
A jiya mu ka ji cewa ‘Yan Majalisa sun soke albashi a aljihu bayan sun yi alkawarin bada gudumuwa na yakar COVID-19, ‘Yan Majalisa sun fasa bada gudumuwar.
Wani ‘Dan Majalisan APC ya ba mutanensa kyautar tireloli 11 na shinkafa a Jihar Neja. Hon. Mohammed Umar Bago mai wakiltar Mazabar Chachaga ne da wannan aiki.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan, ya mika ta’aziyyarsa ga kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila a kan mutuwar surukarsa, Mildred Bisalla.
Kwaskwarimar da Ministar kudi ta yi wa kundin kasafin Najeriya ya jawo rabuwar kai a Majalisar Tarayya bayan annobar COVID-19 ta taba tattalin arzikin Duniya.
A taron da ya wanzu tsakanin kakakin majalisar tarayya, Femi Gbajabiamila da jakadan kasar China a Najeriya, Zhou Pingjian, kakakin ya bayyana cewa ya zama tila
Femi Gbajabiamila
Samu kari