Femi Gbajabiamila
‘Yan Majalisa su na tantamar bada albashin Watan Maris a matsayin gudumuwar Coronavirus. Bayan jama’a sun bukaci ‘Yan Majalisa su yi irin kokarin Ministoci.
Ahmad Lawan ya ce Coronavirus ta Majalisa ta tafi hutu Cutar COVID-19 ta sa an garkame Majalisa amma ‘Yan Majalisa za su makale a Abuja gudun wani aiki ya taso.
Majalisa ta ce za ta yi bincike game da ingancin wasikar Abba Kyari da ke yawo a tsakiyar annobar coronavirus. Wasikar da Abba Kyari ya rubutawa ‘Yan Majalisa.
Mun ji cewa ataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ovie Omo-Agege, ya bayyana cewa adadin wadanda ke cikin talauci a Najeriya sun kai rabin ‘Yan kasar.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da Injiniya Ahmed Kadi Amshi a matsayin shugaba hukumar da ke kula da majalisar dokokin tarayya, sannan ya kuma kaddamar da wasu 11 a matsayin mambobin hukumar.
Mun ji cewa ana shirin kawo dokar da za ta hana a binciki Shugabannin Majalisar Tarayya. Wani ‘Dan majalisar APC ya ce shugabannin Majalisa su na bukatar kariya kamar Gwamnoni da Shugaban kasa.
Sanata Ahmed Sani Yariman-Bakura wanda tsohon Sanatan Zamfara ne, ya ce albashi da alawus din Majalisa ya yi daidai. A cewarsa, albashin Majalisa bai yi yawa ba.
Majalisar wakilai ta yi wa wasu minsitoci hudu kiran gaggawa zuwa gaban wani kwamitinta don amsa tambayoyi a kan wasu cibiyoyin da ke kasan su. Cibiyoyin da ke kasansu sun gagara kawo rahotanni kan bayanin kudin da suka shiga asus
SERAP tare da wasu masu kishin kasa 192 sun mika korafinsu gaban babbar kotun tarayya da ke Abuja don hana kakakin majalisar dattijai, Femi Gbajabiamila da sauran 'yan majalisar dattijan a kan kashe naira biliyan 5.04 don siyan mo
Femi Gbajabiamila
Samu kari