Gwamnatin tarayyar Najeriya
Hadimain mataimakin shugaban kasa, Gimba Kakanda ya ce doka ta ba ministan Abuja karfin ikon kula da filaye, ba da shaidar malla da soke wa idan bukata ta taso.
Bayan shugaban kasa, na gaba da kai a gidan soja, ministan tsaro da mukaddashin shugaban kasa, babu wani mai hurumin bai wa sojoji umarni a dokar Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana ada shugabannin addinai a fadarsa da je Abuja domin tattaunawa kan batun barazanar da Amurka ta yi wa Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya samu amincewar Majalisar Dattawa wajen karbo sabon rancen kudi da ya kai Naira tiriliyan daya da rabi wa Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta rattaba hannu kan yarjejeniya tsakanin ma’aikatar karafa da ta tsaro don fara samar da makamai da sauran kayayyakin soji a kamfanin Ajaokuta.
Adewole Adebayo ya ce Tinubu ya yi amfani da harsashi wajen magance matsalar tsaro ko ya yi murabus, yayin da Amaechi ya ce za a iya doke Tinubu a zaben 2027.
Bernard Doro, wanda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada, ya kama aiki a matsayin sabon ministan harkokin jin kai da yaye talauci, ya dauki alkawari.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed Idris ya tabbatar da cewa gwamnatin Najeriya da Amurka sun fara tattaunawa domin fahimtar halin da ake ciki.
Gwamnatin tarayya ta tura tawaga zuwa kasar Birtaniya domin duba yiwuwar maido da Sanata Oke Ekweremadu gida Najeriya ya karisa zaman gidan yarinsa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari