Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin tarayya ta kammala tantance gidaje miliyan 2.3 domin raba musu tallafin kudi. Bankin duniya ya koka kan jinkirin fara raba tallafin ga masu bukata.
Gwamnan jihar Bayelsa, DSanata ouye Diri ya halarci bikin tunawa da marigayiya mahaifiyarsa, Madam Rose Diri, ya ce babban takaicinsa ta mutu da wuri.
Kotun ECOWAS ta samu Najeriya da laifin keta hakkin Moses Abiodun da aka tsare shekaru 16 ba tare da shari'a ba, ta umarci a sake shi tare da biyan sa diyyar N20m.
Masu sayar da dabbobi sun yi fargabar tashin farashi bayan kasar Nijar ta hana fitar da dabbobi zuwa Najeriya da wasu kasashe ana shirin sallar lahiya.
Cibiyar kididdiga ta NBS ta fitar da rahoto kan saukar farashin abinci a Najeriya. Ta ce farashi ya sauka da 0.52% a Afrilu idana aka kwatanta da bara kuma da 21.26%
A wannan labarin, za kun ji cewa Atiku Abubakar ya ce Obasanjo ya murkushe Boko Haram tun 2002 saboda karfin ikon sojin da jajircewa ya nuna a zamaninsa.
Gwamnatin tarayya za ta hada kai da jihohi domin daukan matasa aiki saboda tsaron dazukan Najeriya. Za a ba mataan horo da kayan fada domn yakar yan ta'adda.
Ma’aikata biyu na hukumar ilimi sun mutu sakamakon fashewar bam a hanyar Damboa–Maiduguri. Lamarin ya faru ne a jihar Borno, inda hare-haren IED ke ƙaruwa.
A shekarar 2024 gwamnatin Bola Tinubu ta saye sabon jirgin shugaban kasa. Rahoto ya nuna cewa an kai jirgin gyara kasar Afrika ta Kudu domin a masa kwaskwarima.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari