Gwamnatin Najeriya
Kungiyar 'yan kasuwar man fetur sun kara kudin litar man fetur a Najeriya. za a dawo sayar da litar mai a N900 a kan N890 da aka saba a makon da ya wuce.
Gwamnatin tarayya ta ƙaryata cewa ana cin zarafin kiristoci a kasar, kamar yadda majalisar Amurka ta bayyana, har ta ke neman a hukunta kasar da takunkumi.
Kasuwar matatar Dangote ta bude a Turai bayan Najeriya ta ki amincewa da cigaban yarjejeniyar sayar mata da danyen mai a farashin Naira kamar yadda aka cimma a baya.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a jam'iyyar SDP, Adewole Adebayo ya bayyana cewa salon mulkin Bola Ahmed Tinubu abin kunya ne, ganin halin da jama'a ke ciki.
Hukumar tattara kuɗin shiga ta jihar Kaduna ta karyata kalaman tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufa'i da ke bayyana adadin kuɗin da KADIRS ta ke samu a lokacinsa.
Sojojin Najeriya 171 sun samu horo mai inganci a cibiyar MLAILPKC domin gudanar da aikin wanzar da zaman lafiya a Sudan. An bukace su da su kiyaye dokokin UNISFA.
Shari'ar Sanata Natasha Akpoti da Godswill Akpabio ta dauki sabon salo bayan alkali ya cire hannu daga shari'ar. Akpabio ne ya shigar da korafi a gaban kotun.
Jam'iyyar adawa ta NNPP ta bayyana cewa wadanda suka ba shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu shawarar ya sanya dokar ta ɓaci a Ribas sun karya dokar ƙasa.
NAFDAC ta kama buhuna 120 na jabun shinkafa a Rivers, inda ta kai su ofishinta na Kudu maso Kudu, ta kuma kama wata mata tare da kayan hada jabun shinkafar.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari