Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin tarayya za ta kashe Dala miliyan 158.15 domin bunkasa noma da yaki da talauci a Kano, Borno, Jigawa da wasu jihohin Arewa domin yaki da talauci.
Masanin tattalin arziki, Farfesa Pat Utomi, ya ƙaddamar da gwamnatin sa ido a Najeriya. Sai dai ministan yada labarai ya ce hakan kuskure ne domin ya saba wa doka.
Shugaba Bola Tinubu ya mika kasafin N1.78tn na Abuja ga majalisa, yana neman amincewa da gaggawa don kammala manyan ayyuka da inganta rayuwar jama'a.
Masu aikin shinkafa sun fara rufe masana'antu a Najeriya saboda karyewar farashi bayan fara shigo da abinci ba tare da haraji ba. Sun bukaci dawo da tsarin Buhari.
Shugaba Bola Tinubu ya ce matsalolin tattalin arziki sun kusan sa ya daina karanta jaridu; amma yanzu an fara ganin alfanun matakan da ya dauka kan tattalin arziki.
Bankin Duniya ya bukaci Najeriya ta kare talakawa daga hauhawar farashi, ta samar da ayyukan yi, da amfani da kudin man fetur don rage talauci a cikin jama'a.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya gano yara suna bacci a titi da dare, ya gano iyayensu, ya tallafa musu da abinci, kuɗi da kuma ɗaukar nauyin karatunsu baki ɗaya.
Alhaji Aliko Dangote ya ce an sako shi a gaba kan matatar mai da ya gina a Legas. Dangote ya ce yana da tabbas a kan cewa zai yi nasara a kan masu adawa da shi.
Rikicin iyaka da na al’umma ya kashe mutane 1,796 a Najeriya tun daga 2018 zuwa shekarar 2025, wanda kungiyar PIND ta tattaro bayanansu a jihoh da dama.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari