Gwamnatin Najeriya
Wata 'yar Najeriya, Funke Iyanda na fuskantar hukuncin daurin shekaru 10 a Amurka kan zargin zamba da karɓar $40,980 daga tallafin rashin aikin yi ba bisa ka’ida ba.
Daya daga cikin manyan Neja Delta, Cif Anabs Sara-Igbe ya bayyana cewa fadar shugaban kasa ta dade ta na kitsa yadda za ta sanya dokar ta baci a Ribas.
Gwamnatin Najeriya za ta raba tallafin kudi ga manoma 250,000 a fadin Najeriya. Za a raba tallafin kudi da kayan aiki domin noman shinkafa, rogo da saransu.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Reuben Abati ya bayyana fatan majalisar kasar nan za ta iya tsige Bola Ahmed Tinubu daga kujerarsa saboda karya dokar kasa.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya fusata a kan yadda mazauna wasu yankuna a birnin su ka ki biyan kudin harajin filaye da gwamnati ke binsu.
Daraktan kamfanin man fetur a Nijar ya ce an shiga matsalar man fetur bayan yanke alaka da China, sauke farashi da yawan bukatar fetur a fadin kasar.
Dattijon dan siyasa, Alhaji Tanko Yakasai ya jaddada goyon baya ga manufofin gwamnatin tarayya, tare da bayyana cewa ba a ware Arewa daga cin gajiyar shirin ba.
Sanata Akpoti-Uduaghan ta ce ana shirin cafke ta da zarar ta duro Najeriya bayan taron IPU, inda ta zargi Akpabio da cin zarafi. Hukumomi na bincike kan zuwanta IPU.
Wata matashiya ta sha yabo daga tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar kan sukar gwamnatin Tinubu.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari