Yan bindiga
Gwamna Nasir Idris ya tabbatar da kisan sojoji tara da ɗan sanda ɗaya bayan wasu ‘yan bindiga sun yi musu kwanton ɓauna a ƙaramar hukumar Shanga ta jihar Kebbi.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai wani artabu a sansanin tantirin jagoran 'yan bindiga, Bello Turji. Sojojin sun samu gagarumar nasara a farmakin da suka kai.
Hukumar kula da sufurin ruwa ta kasa (NIWA) ta yi martani kan rahotannin da ke cewa wasu 'yan bindiga sun nutse a cikin kogi a Sokoto bayan jirginsu ya yi hatsari.
'Yan ta'addan Boko Haram sun tayar da wata gada mai muhimmanci a jihar Neja, lamarin da ya datse hanyoyin kasuwanci tsakanin Najeriya da jamhuriyar Benin.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a wata coci da ke jihar Kwara. 'Yan bindigan sun sace masu ibada da dama yayin harin da suka kai.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa akalla ‘yan bindiga 150 sun nutse bayan jirgin ruwa da ke dauke da su ya kife a yankin Sabon Gida na jihar Sokoto.
Dan ta'adda, Bello Turji ya tilasta mazauna Bargaja a jihar Sokoto tserewa bayan barazanar kisa da hare-hare masu tsanani da suka dade suna faruwa.
Tsohon hafsan sojojin kasa, Tukur Yusuf Buratai, ya bayyana cewa an san mutanen da ke daukar nauyin ta'addanci a Najeriya, kuma suna rayuwa a cikin al'umma.
Sojojin Najeriya sun sanar da kashe 'yan Boko Haram kusan 100 domin adadinsu ya kai 80 tare da kwato manyan makamai a wata gwabzawa da suka yi a Borno.
Yan bindiga
Samu kari