Yan bindiga
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi taro da sarakunan gargajiya domin tattauna matsalar rashin tsaro. Ya bayyana muhimmancin da suke da shi.
Tsohon shugaban hukumar NYSC, Birgediya Janar Maharazu Tsiga (mai ritaya), ya samo mafita kan matsalar 'yan bindiga da suke sace mutane zuwa cikin daji.
Tsofaffin hafsoshin soja da abokan marigayi marigayi Janar Rabe Abubakar mai ritaya sun bukaci a yi garambawul ga tsarin tsaro bayan mutuwarsa a hannun ‘yan bindiga.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an tsaro na 'yan sa-kai bayan an yi artabu.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya bayyana cewa wasu daga cikin mutanen jihar na dauko hayar miyagu domin aikata laifuffukan garkuwa da mutane.
Wasu da ake zargi ‘yan bindiga sun kashe mutane biyu tare da sace 17 a hare-haren Sabon Birni da Wurno a jihar Sokoto, ciki har da mata da yara marayu.
Shahararrun mawaki a Najeriya, Dauda Kahutu Rarara da Davido sun yi musayar yawu kan matsalar rashin tsaro. Shahararrun mawakan biyu sun zazzagi juna.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
'Yan bindiga dauke da makamai sun tare wani basarake a kan hanya a jihar Plateau. Hatsabiban 'yan bindigan sun hallaka shi har lahira sakamakon harin.
Yan bindiga
Samu kari