Yan bindiga
Zakakuran sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto matar marigayi Janar Rabe Abubakar bayan artabu da ‘yan bindiga a karamar hukumar Matazu ta jihar Katsina.
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar ta lalata wasu bama-bamai da ake zargin 'yan bindiga suka dasa a kan titin Kunchin Kalgo da ke karamar hukumar Tsafe.
Babban Fasto, Primate Elijah Ayodele ya gargadi shugaban kasa Bola Tinubu cewa wata sabuwar kungiyar ta’addanci na shirin tada tarzoma a Najeriya.
Tsohon mai magana da yawun hedkwatar tsaro ta kasa, Manjo Janar Rabe Abubakar, ya rasu a hannun 'yan bindiga kamar yadda gwamnatin jihar Katsina ta sanar.
Mutane wasu kauyuka 26 a jihar Sokoto sun bayyana cewa 'yan bindiga sun hana su noma har sai sun bia harajin da aka kakaba masu a damunar bana ta 2026.
Kashe akalla mutane 20 da 'yan ta'addar Lakurawa suka yi a Kebbi da kuma tunawa da kisan Yelewata sun sake jawo kira ga gwamnati ta dauki mataki kan matsalar tsaro.
Tsohon hafsun sojin kasa a Najeriya, Tukur Yusuf Buratai ya yi gargadi ga hukumomi bayan mutuwar Janar Rabe Abubakar a hannun masu garkuwa da mutane.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi aika-aika a jihar Neja. Hatsabiban sun kona gidajen mutane tare da hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi magana kan rasuwar da Manjo Janar Rabe Abubakar ya yi a hannun 'yan bindiga a jihar Katsina.
Yan bindiga
Samu kari