Yan bindiga
Jami'an tsaro na hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS) sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga mutum biyu tare da cafke wasu da ake zargi da dama a jihar Neja.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki coci guda biyu a yankin ƙaramar hukumar Kajuru a Kaduna, sun hallaka mutane 3 tare da sace wasu akalla 30 ranar Lahadi.
Mazauna Filato sun kwana cikin bakin ciki bayan wasu mutane dauke da migayen makamai sun farmaki mazauna Mbar a karamar hukumar Bokkos da ke jihar Filato.
Kungiyar cigaban Gobir ta bukaci gwamnatin Sokoto da gwamnatin Bola Tiubu su nemo gawar mariyagi Sarkin Gobir da yan bindiga siuka yiwa kisan gilla.
Yayin da ake fama da matsalar ta'addanci a yankin Arewa maso Yamma, Gwamna Dauda Lawal Dare na Zamfara ya sha alwashin kawo karshen ta'addanci a jiharsa nan kusa.
Gwamna Dauda Lawal Dare na jihar Zamfara ya nuna farin cikinsa game da kisan Halilu Sabubu inda ya ce yanzu haka sauran yan bindiga sun rikice gaba daya.
Wasu matasa sun babbaka gawarwakin wasu da ake zargi yan bindiga ne a jihar Kaduna a Arewacin Najeriya. Sojoji sun kai farmaki ne kan yan bindigar ranar Laraba
Yan bindiga sun harbe mai hotel da manajansa da sauran mutanen da suka kama a hotel bayan sun kama su da daddare. Yan bindigar sun karbi kudin fansa kafin kisar.
Fitaccen lauya, Bulama Bukarti ya kaddamar da asusun tallafawa sojojin da suka hallaka Halilu Sabubu domin nunawa sojojin yan Najeriya suna tare da su.
Yan bindiga
Samu kari