Yan bindiga
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan miyagun 'yan bindiga a jihar Kaduna. Jami'an tsaron sun sheke 'yan bindiga uku tare da ceto wasu mutane.
Yan sandan Najeriya sun kashe yan bindiga uku da suka so sace matar dan majalisa a jihar Delta. Rundunar yan sanda ta fafata da yan bindigar kafin samun nasara
Wasu miyagun ƴan bindiga dauke da makamai sun kai hari a garin Kachia da ke juhar Kaduna. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da shugaban makaranta a harin.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a jihar Kebbi. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da Hakimin Kanya tare da wasu mutane da dama a harin na ranar Asabar.
Babban malamin Musulunci, Sheikh Ahmed Mahmud Gumi ya yi magana kan sulhu da yan bindiga inda ya ce bai taba zuwa wurin yan ta'addan shi kadai ba.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Ahmed Mahmud Gumi ya nuna damuwa kan ayyukan yan bindiga inda ya ce sun sauya salon fadansu da aka sani a baya.
Sanata Shehu Sani ya yabawa karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle da hadimin Bola Tinubu a bangaren tsaro, Mallam Nuhu Ribadu kan yaki da ta'addanci.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren kwanton bauna kan jami'an tsaro a jihar Katsina. An samu asarar rayukan jami'an tsaro mutum tara.
Sanatan da ke wakiltar mazabar Bauchi ta Kudu, Sanata Shehu Buba Umar, ya fito ya yi martani kan zargin da Gwamna Bala Abdulkadir Mohammed ya yi masa.
Yan bindiga
Samu kari