Yan bindiga
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai sababbin hare-haren ta'addanci a jihar Plateau. 'Yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Fitaccen limamin coci a Najeriya, Bishof Oyedop ya ce nan da mako guda, fushin Allah da hukuncinsa zai fara afkawa yan binsiga da masu daukar nauyinsu.
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Gwamnatin Najeriya ta kamma shirin sauya tunanin 'yan ta'adda 744. Sun fito daga jihohin Borno, Yobe, Kano da wasu kasashen waje kamar Kamaru da Chadi.
Ƴan bindiga sun sace ɗalibai a kan hanyarsu ta zuwa zana jarabawar JAMB daga Makurdi zuwa Otukpo, jihar Benue, a daren Laraba, 15 ga Afrilu, 2026.
Wani rahoton da aka samu daga hukumar kwastom ta Najeriya ya nuna cewa wasu 'yan ta'adda na shirin kai hari Abuja da jihar Neja, za su farmaki wurare.
Rundunar sojin Najeriya ta kai farmaki kan 'yan bindiga da suka addabi mutane a jihar Bauchi. Sojoji sun kakkabe maboyar 'yan bindiga, ta ceto mutanen da aka sace.
Peter Obi ya lashi takobin yaƙar ƴan ta'adda ba tare da wata kafar sulhu ba ma damar ya zama shugaba kasa, tare da neman haɗin gwiwar El-Rufai da Kwankwaso.
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa Najeriya na da ikon kawo ƙarshen matsalar tsaro cikin watanni shida idan gwamnatin tarayya ta nuna ƙwazo da jajircewa.
Yan bindiga
Samu kari