Yan bindiga
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Imo. Tsagerun 'yan bindigan sun hallaka wani basarake tare da jami'an 'yan sanda yayin harin da suka kai.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Mazauna yankin karamar hukumar Shiroro a jihar Neja sun ce wadanda suka mutu a harin yan bindiga na ranar Talata sun hada da jami'an tsaro da fararen hula.
Gwamnatin jihar Bauchi ta tashi tsaye don dakile matsalar ayyukan 'yan bindiga. Gwamnatin ta rufe wasu kasuwanni da ake sayar da shanu a kananan hukumomi hudu.
Akalla mutane 24 sun mutu a harin Easter a Kebbi a kauyen Debe, yayin da maharan suka kona coci da masallaci, abin da ya kara nuna tsananin tabarbarewar tsaro.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Plateau. Tsagerun 'yan bindiga sun kashe mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Kungiyar Boko Haram ta saki bidiyon wasu mutane da ta kama a garin Ngoshe da ke jihar Borno. Mutan da aka sace sun nemi taimakon gwamnatin Najeriya.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi bayani game da wani bidio da ke cewa an kai hari birnin tarayya Abuja. 'Yan sanda sun ce bidiyon na bogi ne ba gaskiya ba ne.
Wasu yan bindiga sun bukaci shanu 700 da tumaki 1,000 daga wasu kauyuka a Kanki da ke jihar Katsina, sun yi barazanar kai hari idan ba a biya ba.
Yan bindiga
Samu kari