Jihar Edo
Jam'iyyar PDP ta sha gaban APC yayin da hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ke cigaba da sakin sakamakon zaben kujerar gwamnan jihar Edo. Hakan na nufin
Gwamna Wike na jihar Ribas a daren Juma;a ya bayyana mamakinsa a kan tambayar da sifeta janar na 'yan sandan Najeriya, Mohammed Adamu, yayi masa a kan zuwansa.
Kakakin yakin neman zaben gwamnan APC na Edo, Prince John Mayaki ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar kamar yadda Vanguard ta ruwai
Gwamna Godwin Obaseki ya nuna rashin jin dadi kan yadda hukumar zabe ke gudanar da zaben gwamnan jihar Edo, ya ce ya shafe sama da awa daya kafin yayi zabe.
Yayin ganawarsa da manema labarai a hedikwatar rundunar 'yan sanda a Benin, Oyebade ya ce aiki da kwararrun jami'an ya zama wajibi domin kare faruwar abubuwan
Gwamnan jihar Edo kuma dan takarar gwamna a karkashin jam'iyyar PDP, Godwin Obaseki, ya ce burinsa na tazarce bai zai sa ya bari jinin wani ya zuba ba a jihar.
Shugaba Muhammadu Buhari ya nuna jajircewarsa na son ganin an yi zabe cikin gaskiya da amana a jihar Edo, ya ja hankalin jami'an tsaro da na zabe kan haka.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya yi hasashen cewa jam'iyyarsa PDP ce za ta yi nasara a zaben gwamnatin jihar Edo da za a yi a ranar Asabar, 19 ga Satumba.
Gidan talabijin na Channels ya gano cewa, an ajiya kayayyaki masu matukar amfani na zaben a babban bankin Najeriya da ke Benin, inda suke ajiye kafin a raba su.
Jihar Edo
Samu kari