Jihar Edo
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya yi hasashen cewa jam'iyyarsa PDP ce za ta yi nasara a zaben gwamnatin jihar Edo da za a yi a ranar Asabar, 19 ga Satumba.
Gidan talabijin na Channels ya gano cewa, an ajiya kayayyaki masu matukar amfani na zaben a babban bankin Najeriya da ke Benin, inda suke ajiye kafin a raba su.
Wani babban jigon jam’iyyar All Progressives Congress, Sam Nkire ya yi hasashen cewa jam’iyyarsa ce za ta lashe zaben gwamnan jihar Edo da za a yi ranar Asabar.
PDP ta na rokon kasashen Duniya su hukunta ‘Yan takarar APC; Rotimi Akeredelo da Osagie Ize-Iyamu da iyalansu. PDP ta yi wannan kira ne a cikin makon nan.
Wata budurwa, yar jihar Edo, Florence Abu, mai sana'ar gyaran gashi ta magantu kan yadda faston cocinsu ya yaudare ta ya kai ta Rasha karuwanci a shekarar 2012.
Rundunar tsaro ta Civil Defence (NSCDC) ta tura jami’ai kimanin guda 13,311 zuwa jihar domin tabbatar da zaman lafiya da tsaro a lokacin zaben gwamnan jihar.
Tsohon ministan harkokin cikin gida, Ikimi Tom, ya caccaki Tinubu a kan bidiyon da yayi. Ya yi kira garesa da ya kiyayi jihar Edo don kuwa jihar ta fi karfinsa.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) reshen jihar Edo ta jinjinawa shugaban kasa Muhammadu Buhari a kan tarin tsaro da ya zuba gabannin zaben gwamnan jihar.
Kasar Ingila tana yin babbar barazana ga duk wanda ta kama da hannu cikin magudin siyasa a zabukan gwamnoni jihohin Ondo da Edo masu gabatowa, The Cable tace.
Jihar Edo
Samu kari