Jihar Edo
Alamu sun nuna cewa sabon rikicin siyasa ya kunno kai tsakanin Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki da tsohon ubangidansa Adams Oshiomhole kan yan majalisar jihar.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta gargadi 'yan jihar Edo kan cewa su kula, akwai yiyuwar 'yan IPOB su fara aikata barna a jihar, kasancewar an samu wasu a jihar.
Daga karshe jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), a jihar Edo, ta tabbatar da dakatar da shugabanta, Dr. Tony Aziegbemi, a yau Laraba, 2 ga watan Yuni.
Hukumar yan sanda reshen jihar Edo tare da haɗin gwuiwar jami'an sa kai na Bijilanti sun samu nasarar kuɓutar da kananan yara 19, da wasu iyaye Mata shida.
Jami'an hukumomin tsaro na Najeriya sun yi nasarar dakile wani yunkuri na fasa gidan yari da ke Ubiaja a karamar hukumar Esan, kudu maso gabashin jihar Edo.
Hukumar tsaro ta NSCDC a jihar Edo, ta ce ta dakile wani yunkurin da fursunoni suka yi a cibiyar Kula da Gyaran Hali ta Najeriya (NCoS) na bale gidan yari jiya
A yau Alhamis aka sace wasu malamai da dalibansu a wata makarantar gwamnati dake jihar Edo a Najeriya. Iyayen yaran tuni suka zagaye makarantar tare da nuna jim
Rundunar yan sandan jihar Edo sun kuɓutar da zaƙaƙurin jami'in su wanda wasu yan bindiga suka sace da safiyar ranar lahadi a gidansa. Ya kuma haɗu da iyalinsa
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya ce babu wani riƙici tsakaninsa da tsohon gwamnan jihar kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC ta ƙasa Adams Oshiomole Na jihar
Jihar Edo
Samu kari