Hukumar EFCC
Wasu kafafen yada labarai sun wallafa cewa Magu, dakataccen mukaddashin shugaban hukumar EFCC, ya sanar da kwamitin bincike cewa ya bawa mataimakin shugaban kas
Gabanin yanzu, Magu shi ne jagoran hukumar EFCC mai farauto mutanen da ake zargi da aikata wani laifi da ya danganci yi wa tattalin arzikin kasar nan ta'annati.
Labari da muke samu ya nuna cewa wasu manyan jami'an yan sanda da suke ganin sun kai sun fara kamun kafa domin maye gurbin Ibrahim Magu wajen shugabancin EFCC.
Tsohon Gwamnan PDP Ayodele Peter Fayose ya ce Allah ne ya kama Ibrahim Magu. Irinsu Shehu Sani da Fayose sun yi magana game da dambarwar da Magu ya shiga.
Sanata Dino Melaye, tsohon dan majalisar dattawa mai wakiltan Kogi ta yamma ya bayyana cewa ya gargadi Buhari kan yaki da rashawar Magu amma ya yi biris da shi.
Fadar shugaban kasa ta fita cefanen wanda zai maye gurbin Ibrahim, mukaddashin shugaban hukumar EFCC mai yaki da yi wa tattalin arziki ta'annati da aka dakatar.
Ibrahim Magu ya shiga kwana ta biyu a tsare a Abuja, ita kuma EFCC ta nada sabon Shugaba. Magu wanda ya kasance mukaddashin shugaba a EFCC ya shiga matsala.
Wani babban jami'in dan sanda ya tabbatarwa da jaridar 'Punch' cewa an gudanar da bincike a gidn Magu da ke kan titinAbduljalil a unguwar Karu da ke wajen birni
Magu, wanda ake kyautata zaton cewa shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya dakatar da shi, ya na fuskantar tuhume - tuhume ma su nasaba da almundahana kama karya
Hukumar EFCC
Samu kari