Jihar Ebonyi
Wata kotun majistri a jahar Ebonyi ta yanke hukuncin dauri na tsawon watanni 18 ga wani matashi mai shekaru 37, Obinna Nwankwo sakamakon kama shi da ta yi da laifin lakada ma uwarsa dan banzan duka.
Ke duniya, ina za ki da mu ne? wata kotun majistri dake zamanta a garin Abakaliki na jahar Ebonyi ta bada umarnin garkame wani matashi dan shekara 37, Chibueze Iduma a kan tuhumarsa da ake da kashe mahaifinsa.
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi ya caccaki mambobin jam’iyyar Peoples Democracy Party (PDP) da ke shirin sauya sheka zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC), cewa shi dan APCne dari bisa dari.
Rundunar Yansandan Najeriya reshen jahar Ebonyi ta sanar da kama wani Uba, Chinasa Ogbaga daya kashe yaransa guda biyu tare da ji ma daya mummunan rauni a kauyen Okpuitumo na karamar hukumar Abakalikin jahar Ebonyi.
Rundunan yan sanda reshen jihar Ebonyi ta kama wani mai suna Eric Ifeanyi Okoro da ake zargi da damfara ta yanar gizo da kuma kashe gwaggonsa mai kusunbi wacce aka ambata da suna Benisa Okoro.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wannan lamari mai matukar tayar da hankali ya faru ne a ranar Lahadin data gabata, bayan tsohuwar tare da yayanta mata guda biyu da yar aikinsu sun kammala cin abincin dare.
Duk da fama da kalubalai na rashin tsaro, jihar Borno da ke Arewa maso Gabashin Najeriya ta yiwa wasu jihohi hudu da ke fadin kasar nan fintinkau ta fuskar samar da kudaden shiga a sanadiyar kwazon gwamnatin ta.
Wasu Yan APC sun zargi da Ministan Buhari da laifin rasa zaben Ebonyi inda su kace ba kowa ya jawo PDP ta doke su a gida ba sai Ministan nan Dr Ogbonnaya Onu. Kungiyar ta APC ta zargi Ministan ta da yi mata zagon-kasa a zaben 2019
Salin alin dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya yiwa shugaban kasa Muhammadu Buhari futu-futu wajen samun nasara a jihar Ebonyi yayin babban zaben kasa da aka gudanar a ranar Asabar.
Jihar Ebonyi
Samu kari