Jihar Ebonyi
Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi ya nuna damuwarsa kan yadda ake kashe 'yan bindiga, ya bayyana cewa a shirye yake ya sasanta da maharan domin a samu maslaha.
Wasu da ake zargin yan daba ne suna cinnawa wasu sassan kotun tarayya da ke Abakaliki jihar Ebonyi wuta, Daily Trust ta ruwaito. Jami'an tsaro biyu sun jikkata
Rahotanni sun tabbatar da cewa, yanzun haka wasu gwarazan sojojin ƙasar nan n can suna musayar wuta da wasu yan bindiga a iyakar jihohin Ebonyi da Benuwai.
Rahotannin dake ake samu a halin yanzu sun nuna cewa Fulani makiyaya tun a sa'o'in farkon ranar Litinin suka kai farmaki kauyen Ngbo ta karamar hukumar Ohaukwu.
Shugaban jam'iyyar People's Democratic Party, PDP, na jihar Ebonyi, Barista Onyekachi Nwebonyi da kwamitin shugabannin jam'iyyar, a ranar Asabar, sun koma jam'i
Rundunar ƴan sandan jihar Ebonyi sun bayyana neman wasu mutane 18 a jihar, wanda suke zargi da aikata manyan laifuka da suka haɗa da safarar makamai, kisan kai.
Wata babbar kotun tarayya da ke zama a Abakaliki, ta kori Fred Udogu, shugaban kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Ebonyi.
Gwamnan Ebonyi, Umahi ya ce Buhari ne dalilin da ya sa fice daga PDP, ya koma APC. David Umahi wanda ya lashe zaben gwamna har sau biyu ya sauya-sheka a 2020.
An yi arangama tsakanin wasu mambobin tsagin jam'iyyar People’s Democratic Party (PDP) a Abakaliki babban birnin jihar Ebonyi a sakatariyar jam'iyyar, The Natio
Jihar Ebonyi
Samu kari