Jihar Ebonyi
Dave Umahi, tsohon Gwamnan PDP ya tona kan sa da kansa, ya fadi yadda ya yi wa Buhari aiki a boye. Gwamnan yace tun fil azal, idanunsa suna kan gwamnatin sama.
Gwamnan jihar Ebonyi, Gwamna David Umahi, ya fatattaki wasu jami'an kula da kananun hukumomi 2. Dama ya fara fatattakar ma'aikata tun bayan ya canza sheka.
Duka ‘Yan Majalisar Jihar Ebonyi sun bar Gwamna daga shi sai halinsa bayan ya koma APC mai mulki, sun ce su na nan a Jam’iyyar, babu maganar su sauya-sheka.
PDP ta fatattaki Shugabannin jihar Ebonyi da na shiyyar Kudu maso gabas a jiya, Amma ba a bayyana wadanda za su rike PDP na rikon kwarya a jihar ba tukuna.
A ranar Talata, Nyesom Wike ya fadi ainihin dalilin da ya sa Gwamna Umahi ya bar PDP. Wike ya ce dama can alamu sun nuna Gwamnan na Ebonyi zai shiga tafiyar APC
Yan jam'iyyar Action Peoples Party, APP, da ba zasu gaza 20,000 ba, ciki har da manyan shugabannin jam'iyyar sun koma jam'iyyar PDP a jihar Ebonyi ranar Talata
Ana rade-radin Gwamnan Jihar Ebonyi, Mista Dave Umahi zai koma jam'iyyar APC. Wannan ya sa PDP ta yi maza-maza ta kira taro domin hana Gwamnanta komawa APC.
Hon. Victor Chukwu ya shiga sahun masu kiran a bar Ibo su nemi mulki a 2023. Chukwu ya ce babu dalilin da zai sa a hana Ibo takarar shugaban kasa tun 1999.
Rahoto ya nuna cewa tashin hankali ya barke a yankin Abakaliki, wato babbar birnin jihar Ebonyi, yayinda wasu bata gari suka cinna wa ofishin yan sanda a wuta.
Jihar Ebonyi
Samu kari