Donald Trump
Da ya ke magana yayin taron gangamin yakin neman zabensa da aka yi ranar Juma'a a Georgia, Trump ya ce ba zai ji dadi ya sha kaye a hannun dan takara ma fi ta
Jakadar kasar Birtaniya a Najeriya ta gana da tsohon Gwamna Bola Ahmed Tinubu. Jakadar ta shigo Najeriya a karon farko bayan bullar COVID-19 a watan Fubrairu.
NAN ta ce wani ‘Dan Najeriya ya na harin takarar Gwamna a kasar Amurka. Republican za ta yi kokarin karbe mulki a jihar Michigan daga hannun Gretchen Whitmer.
An canza tsarin yadda ake muhawarar ‘yan takarar Amurka saboda annobar COVID-19. Amma Donald Trump bai yarda ayi muhawara ba tare da an hadu ido-da-ido ba.
Hukumar FBI ta ce ta kama wadanda ake zargi da shirin sace Gwamnar Michigan Gretchen Whitmer. Ta ce ana neman ayi garkuwa da wata mace da ke Gwamna a kasar.
Ya bayyana hakan ne yayin da ya ke mayar da martani a kan alkawarin da Trump ya dauka cewa zai kori bakin 'yan gudun hijira daga Amurka tare da tilasta kasar Me
A 2020 annobar cutar COVID-19 ta barke a wasu kasashen Duniya. Wannan cuta ta kwantar da har manyan shugabanni har da irinsu Donald J. Trump na kasar Amurka.
Za ku ji abin da Shugaba Donald Trump ya fadawa Likita bayan an fada masa ya kamu da COVID-19 a asibiti. Cutar Coronavirus ta harbi Shugaban Amurka kwanan nan.
Wiz Kid ya koka da yadda SARS ke kisan gilla, don haka Mawakin ya bukaci Buhari ya ji da wannan ya rabu da Shugaban Amurka da ya kamu da COVID-19 kwanan nan.
Donald Trump
Samu kari