Kasar waje
Switzerland ta tabbatar da cewa ta yi watsi da buƙatun Amurka na amfani da sararin samaniyarta don kai hari Iran, kuma ta soke kasuwancin makamai da kasar.
Ma’aikatar harkokin wajen Rasha ta gayyaci jakadan Isra’ila Oded Joseph domin bayani kan harin da ya jikkata ‘yan jaridar RT a Lebanon wanda ya jawo magana.
Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya jawo ce-ce-ku-ce kan kalamansa da suka shafi Annabi Isa da Genghis Khan, yayin da ya musanta nuna ƙiyayya ga Kiristoci.
Jagoran kasar Iran, Mojtaba Khamenei ya sanar da cewa za a cika azumi 30 gobe Juma'a, sannan za a yi sallah karama ranar Asabar, 21 ga watan Maris, 2026.
Hukumar leken asirin Amurka ta mika rahoto kan shirin nukiliyar Iran ga Majalisar Dattawan Amurka, ta ce har yanzu jamhuriyar Musulunci ba ta sake gina su ba.
A labarin nan, da a ji cewa Shugaban ƙasar Amurka, Donald J Trump ya ce Isra'ila ba za ta sake kai makamancin harin da ta kai wa wurin ajiyar gas a Iran ba.
Jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei ya bayyana cewa ba za su bar kisan shahidai ya tafi a banza ba, duk masu hannu za su biya kuma za su dandana kufar su.
Hukumomin UAE sun ayyana ranar Juma'a, 20 ga Maris, 2026, a matsayin ranar idin karamar Sallah, tare da fitar da lokutan sallar Idi a masallatai.
Gwamnatin China ta hannun ma'akkatar harkokin waje ta jadadda kudirinta na shiga tsakani domin kawo karshen fadan da ya barke tsakanin Amurka/Isra'ila da Iran.
Kasar waje
Samu kari