Kasar waje
Gwamnatin Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) ta tabbatar da mutuwar mutum shida da raunaka wasu sama da 20 a hare-haren da Iran ta kai kasar ta Gabas ta Tsakiya.
Hedkwatar rundunar sojojin Iran ta sanar da kawo karshen kai hare-haren ramuwar gayya a yakin Amurka da Isra'ila, za a fara kai hare hare ba kakkautawa.
Ministan wasanni a Iran ya bayyana cewa kasar ba za ta shiga gasar cin kofin duniya ta 2026 ba sakamakon hare-haren da Amurka da Isra'ila suke kai wa.
Bincike ya nuna gaskiya game da rahoton kisan Iddo Netanyahu da raunata Ben-Gvir ƙarya. An gano cewa bidiyon da ake yaɗawa na gobara ne a Amurka, ba harin Iran ba.
Shugaban Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan ya ce idan ba a dauki matakin shawo kan yakik Iran da Amurka/Isra'ila ba, zai bazu a yankin Gabas ta Tsakiya.
Wasu rahotanni daga Iran da Isra'ila sun nuna cewa sabon jagoran addini na Iran, Mojtaba Khamenei ya samu rauni a kafa a harin da Amurka da Isra'ila suka fara kaiwa
Sojojin Isra'ila sun kashe limamin cocin Katolika, Pierre al-Rahi, a Lebanon. Fafaroma ya nuna alhini yayin da asarar rayukan fararen hula ke ƙaruwa.
Kasar Koriya ta Arewa, karkashin shugaba Kim Jong Un ta nuna goyon baya ga Mojtaba Khamenei tare da caccakar Amurka da Isra'ila kan kai hari Iran.
Iran ta daki Tel Aviv da makaman linzami, mutane 2 sun mutu. Hezbollah ta daki makarantar yara yayin da Netanyahu ya lashi takobin kawo karshen mulkin Iran.
Kasar waje
Samu kari