Kasar waje
Dakarun sojojin kasar Musulunci ta Iran sun sanar da kai hare-hare hedkwatar rundunar 'yan sanda da cibiyar tauraron dan adam ta tsaro a kasar Isra'ila.
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa zai yanke shawarar lokacin kare yakin da Iran yana ganin dakarun kasarsa na samun nasara tare da Isra'ila.
Zanga zanga mai zafi ta barke a Tel Aviv yayin da yakin Isra'ila da Iran ya shiga mako na 3. Ana ci gaba da kai wa juna hari a rumbunan ajiyar mai da muhimman wurare
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa har yanzu gwamnatinsa ba ta shirya tsayawa domin kulla yarjejeniyar kawo karshen yakin da ake yi da Iran ba.
Iran ta harba makamai masu linzami da jiragen yaki marasa matuki zuwa Hadaddiyar Daular Larabawa, lamarin da ya jikkata mutane sama da 140 ciki har da ‘yan Najeriya
Ministan harkokin waje na Iran,Abbas Araghchi ya tabbatar da cewa babu wata matsala a tattare da jagoran addinin kasar, Mojtaba Khamenei bayan ya ji raunuka.
Isra'ila ta kashe Janar Abdullah Jalali Nasab a Tehran. Wannan hari na cikin kamfen din ruguza leken asirin Iran yayin farmakin Operation Roaring Lion.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin Amurka karkashin Donald Trump da ta Iran sun ki yarda da kokarin wasu kasashe na komawa teburin tattaunawa da tsagaita wuta.
Jami'an yan sanda sun fara gudanar da bincike bayan wata fashewa da ta auku a bangon wata makarantar Yahudawa a birnin Amsterdam na ƙasar Netherlands.
Kasar waje
Samu kari