Hukumar DSS
Kungiyar CAN ta gargadi musulmai kan Mathew Kukah. Kungiyar ta bukaci jami'an tsaro da su tabbatar da tsaronsa a irin wannan yanayin baraza da yake fuskanta.
Hukumar jami'an tsaro ta farin kaya ta bayyana cewawasu mutane na kokarin tada rikicin addini a kasar nan a kowanne lokaci daga yanzu a wata takarda da ta fita.
DSS ta kama Emmanuel Adebayo a Jihar Osun a ranar Larabar nan. Dakarun DSS sunyi ram da wannan babban Jagoran ‘Yan zanga-zangar #EndSARS ne a ranar Laraba.
Hukumar Yan Sandan Farin Kaya, SSS, ta tabbatar da cewa jami'inta da ke tsaron Kakakin Majalisar Tarayya, Femi Gbajabiamila ne ake zargi da kashe mai talan jari
Ashe wani Sanatan Tarayya su ka yi hayar ‘Yan daba a Abuja a wani bidiyo da ya rika yawo. Dennis Amachree ya ce ba DSS ba ne su ka dauko ‘Yan daba a bidiyon.
An kashe jami'in DSS, a daren ranar Laraba yayin musayar wuta tsakanin jami'an tsaro da dilalan bindiga a kauyen Kalong da ke karamar hukumar Shendam ta Plateau
Wasu yan bindiga marasa imani sun kashe wani jami’in hukumar tsaro na farin kaya mai shekaru 33, Sadiq Abdullahi Bindawa, bayan sun karbi naira miliyan biyar.
Tsohon mataimakin gwamnan babban bankin Najeriya, Dr Obadiah Mailafia, ya ce rayuwarsa tana cikin garari tare da hatsari bayan amsa gayyatar hukumar DSS sau 3.
Mun ji cewa wasu Jami’an DSS 2 da ‘Yan kungiyar IPOB 21 sun mutu a Enugu. Emma Poweful na IPOB ya ce sun rasa mutane 21 a harin da DSS su ka kai masu a jiya.
Hukumar DSS
Samu kari