Dandalin Kannywood
Bayan sun gama wasan ne, sai masoyan Nafisa suka dinga yin kokarin kusantar ta don daukan hoto da ita da kuma ganawa da tauraruwar ta Kannywood, amma.
Tun daga nan ta fada azuci, ta sanar afili cewa ta tuba Allah ya gafarta mata. Kuma taba masoyanta hakuri cewa: idan Allah yaso ba zata kuma aikata laifi irin
Shahararriyar ‘Yar wasan fina-finan Hausa Umma Shehu ta mai wa Ummi ZeeZee martini kan cewa da tayi wai har yanzu ta fi duk wata ‘yar wasan Hausa Aji.
Wannan abin ya janyowa Halima Atete farin jini a idanun duniya. Akwai mutane da yawa wanda suke yiwa Halima kallon hadarin kaji abaya, amma yanzu sun daina.
Acikin mata kuwa Nafisa Abdullahi da Fati Washa sune amara kirjin biki. Waka da yawa sun yi wakokin auren Nura M Inuwa amma Umar M Shareef shine ja gaban su.
Shaidan dai ya shiga tsakanin jarumai matan ne a jihar Kaduna yayin da suke bakin aiki wajen shirya wani fim a garin na Kaduna, kamar yadda jaridar Rariya ta ru
Idan za ku iya tunawa a watannin baya mun kawo maku yanda cikin jarumai ya duri ruwa alokacin da aka sami wata jaruma wadda ta fito a fim din "Teburin Mai Shayi
Nura Hussein ya bayyana cewa a tarihin Kano ba a taba yin gwamnatin da ta yi 'yam fim halarci ba kamar Ganduje, domin ya baiwa abokan aikinsu mukamai.
Jarumi Adam A Zango Allah ya azurta shi da samin diya mace. Tun bayan da akayi auren mutane suka zura ido dan ganin shin zai barta ta jima ko kuma zai sake ta
Dandalin Kannywood
Samu kari