Dan Wasan Kwallon Kafa
An samu wani dan hargitsi a wani gidan rawa dake Ibiza a lokacin da tauraron kungiyar Barcelona da kuma kasar Argentina, Lionel Messi aka bada rahoton cewa wani mutumi da har yanzu ba a gano ko waye ba ya kai masa hari a lokacin..
Majiyar Legit.ng ta ruwaito an gano gawar ne a wani sabon gida da Elneny ke ginawa a birnin Mahalla El Kubra na kasar Misra, don haka dan kwallon baya zama a gidan, amma mahaifinsa ne ya ci gano wannan gawa, kuma ya kai ma jami’an
Mun kawo maku jerin manyan ‘Yan kwallon da su ka fi kowa albashi a Duniya. ‘Yan kwallo 3 ne su ka shiga cikin mutane 100 da Forbes ta bayyana na wadanda su ka samu makudan kudi a bana.
Shakka babu Gareth Bale zai bar Real Madrid kamar yadda Kocin sa Z. Zidane ya fada. Amma abin tambaya shi ne wa zai kashe kudi ya saye Gareth Bale. Mun kawo Kulobs 3 da ake tunani za su iya sayen Bale daga Madrid.
Rahotanni sun bayyana cewa tun bayan lokacin da dan nata ya rasu mahaifiyar tare da iyalansa suka shiga halin kaka na kayi, wanda dalilin hakan ya tilasta ta fara sana'ar sayar da biredi, domin samun abin sanyawa a bakin...
Ighalo ya zama dan wasan Super Eagles na biyu da ya lashe kyautar bayan tsohon dan wasan Najeriya Rashidi Yekini da ya taba cin kyautar da golden boot. Dan wasan na kungiyar wasar kwallo ta Shanghai Shenhua a China ya ci kwallonsa
Tuni aka kammala buga wasan zagayen nakusa da na karshe tsakanin kasar Senrgal da Tunisia, inda kasar Senegal ta samu nasarar fito wa zuwa wasan karshe bayan ta doke kasar Tunisia a bugun daga kai sai mai tsaron gida. Yanzu haka
Gwamnatin Ugwuanyi ta ba Jay Jay Okocha wanda ya taba rike Kyaftin a Najeriya wani mukami a Jihar Enugu. Jay Jay Okocha ya buga kwallo a Bolton, da PSG lokacin ya na wasa.
Pogba na son barin kungiyar Manchester United bayan ya bayyana cewar lokaci ya yi da ya kamata da ya kamata ya kara gaba bayan an fitar da kungiyar Manchester daga gasar cin kofin zakarun nahiyar Turai. Sai dai ana ganin cewa Manc
Dan Wasan Kwallon Kafa
Samu kari