Dan Wasan Kwallon Kafa
Rahotannin kasashen wajen sun tabbtar da cewa Ronaldinho Gaucho ya sake shiga matsala, an kama shi da takardun karya. Watakila a kama shi a bisa hakan.
Labari ya zo mana cewa ana zargin wasu ‘Yan kwallo Turai laifin haraji. Hakan ya sa Jami’an tsaro su ka fara bibiyar na-kusa da Ronaldo.
Matashin dan kwallon Najeriya dake taka leda a kasar Italiya, mai suna King Paul Akpan Udoh ya kamu da mugunyar cutar nan ta Coronavirus wanda a yanzu haka ta zama annoba a duniya gaba daya.
Umarnin rufe ofisoshin na tawagar SARS na zuwa ne a daidai lokacin da 'yan Najeriya ke cigaba da sukar rundunar 'yan sanda a kan muzguna wa da kisan 'yan kasa da wasu jami'an SARS ke yi a sassan kasa. A ranar Asabar 22 ga watan Fa
Mun samu labarin yadda ‘Yan Sanda su ka kashe wani Tauraron ‘Dan wasan kwallon kafa. Yanzu dai Kwamishinan ‘Yan Sanda ya umarci a kama Jami’in da ya kashe ‘Dan kwallon.
Kwanan nan aka ga Masoyiyar 'Dan wasan kwalo Ronaldo ta na yawo da zinarin N270m. Miss Georgina Rodriguez ba ta fito daga gidan Attajirai ba.
Iker Casillas, fitaccen ‘Dan wasan ragar Duniya ya yi ban-kwana da kwallon kafa. Casillas ya ajiye kwallon kafa bayan shekaru 29 ya na yi.
‘Dan wasan Duniya Ronaldo ya na kashe N32m duk wata a kan Budurwarsa Rodriguez wanda ta haifa masa Alana Martina dos Santos Aveiro.
Mun ji kishin-kishin cewa saboda cutar Coronavirus da ake gudu a koaina, An haramtawa ‘Dan wasan Najeriya da Man Utd ta sayo shiga cikin jama’a.
Dan Wasan Kwallon Kafa
Samu kari