Dan Wasan Kwallon Kafa
An ruwaito Zidane na matukar sha’awar kwallon Ndidi, don haka yake ganin shi ne kadai dan kwallon da zai iya maye gurbin Casemiero wajen rike tsakiyar kungiyar.
A watan Yulin shekarar 2016 ne Ahmed Musa ya tashi daga kungiyar CSKA Moscow dake kasar Rasha ya koma Leicester ta kasar Ingila akan kudi pam miliyan 16.6.
Daga yanzu kungiyoyin kwallon kafa za su iya sauya yan wasa har guda biyar a wasan kwallon kafa, kamar yadda hukumar kwallon kafa ta duniya, FIFA, ta ayyana.
Za ku ji ‘Yan kwallon Duniya da COVID-19 ta kwantar da su a asibiti. Dybala, Maldini, Felliani da ‘Yan wasan da COVID-19 ta kama. Sai a cigaba da biyo shafin mu
Hukumar shirya gasar kwararrun yan kwallon kafa ta kasar Faransa ta sanar da kungiyar Paris Saint-Germain, PSG, a matsayin wadanda suka lashe gasar kakar kwallo
Ahmed Musa ya fito ya yi magana game da radin-radin kamuwa da COVID-19. Ya ce jita-jitar da ake yi cewa shi da Iyalina sun kamu da COVID-19 ba gaskiya ba ne.
An sallami tsohon dan kwallon kungiyar Manchester United, Marouane Fellaini daga asibitin kasar China inda ya yi jinya bayan kamuwa da annobar Coronavirus mai t
Mun samu labari cewa Nahiyar Afrika ta rasa tsohon Tauraro a sakamakon annobar cutar COVID-19. A karshen makon nan mu ka ji cewa COVID-19 ta kashe Mo Farah.
Cutar COVID 19 watau Coronavirus ta kama Paolo Maldini, Paulo Dybala da Fellaini. COVID 19 ta kama ‘Yan wasan Juve uku kenan da kuma tsohon ‘Dan kwallon Man Utd
Dan Wasan Kwallon Kafa
Samu kari