Kotun Kostamare
Wata babbar kotu dake zaman ta a Abuja ta sanar da ranar 16 ga watan Afrilu a matsayin ranar da za ta bayyana hukuncin da ta yanke akan IGP Muhammad Adamu.
Wani matashi a jihar Adamawa ya dabawa tsohuwar budurwarsa wuka a gaban kotu saboda kin biyansa kudin da ta cinye masa yayin da yake nemanta. An kame matashin.
Wata kotu a wata jiha a Najeriya ta yankewa wani matashi hukuncin kisa ta hanyar rataya ko harbi da bindiga sakamakon kashe wani jami'in Jumia da yayi a baya.
Wata kotu a jihar Kaduna ta yankewa wani matashi da ya saci janareto hukuncin zaman kaso tsawon watanni 3 ba tare da beli ba. Da kansa barawon ya masa laifinsa.
Wata kotu a wata jihar Najeriya ta yankewa wasu matasa da aka kama da laifin fashi da makami hukuncin kisa ta hanyar rataya. Kuma da kansu suka amsa laifin.
Wani dan kasuwa a wata jiha a arewacin Najeriya ya maka surukinsa a kotu a kan kudi N69,000. Surukin nasa kuwa ya musanta bin sa kudin da ake kararsa akai.
Alkali ya yankewa Lauya hukuncin dauri bayan ya nemi rashawar N7m a Borno. Yanzu an yanke masu daurin watanni 18 a kurkuku bayan an gamsu ba shi da gaskiya.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Saheed ya tsula ma kotu fitsari ne a zaman kotun na ranar Juma’ar da ta gabata, amma a yayin zaman kotun na ranar Talata, 29 ga watan Oktoba ya shiga taitayinsa, inda ya natsu har aka kammala zaman.
Rahoton kamfanin dillancin labarum Najeriya, NAN, ta bayyana cewa ana tuhumar Bako da aikata laifuka guda uku da suka hada da hadin kai wajen aikata miyagun laifi, kwacen kudi da kuma barazana.
Kotun Kostamare
Samu kari