Jihar Cross River
Wasu miyagun yan ta’adda sun sanya sinadarai masu fashewa a da ake zargin bama-bamai ne a Cocin mahaifin gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, a daren ranar Asabar.
Tsohon shugaban majalisar dattawar Najeriya, Sanata Joseph Wayas, yana wata asibiti a birnin Landan sakamakon rashin lafiya da ya ke fama da ita kamar yadda Dai
Duk da babu wani karin bayani dangaen da wuri ko lokacin da aka dauki hoton, wasu daga cikin wadanda suka yi magana a kan hoton sun bayyana cewa an dauki hoton
Mutum 56 da ake zargin 'yan kungiyar asiri ne sun shiga hannun jami'an tsaro a Calabar da Ogoja, jihar Cross River, sakamakon kama su da ak yi da kokon kawuna.
Wani mutum mai suna Sunday Brown mazaunin yankin Nyomidibi a unguwar Nyangasang da ke garin Calaba, babban birnin jihar Kuros Riba, ya datse hannun dansa mai su
Makarantun Gwamnati za su koma karatu a Ranar 16 ga watan Yuni a jihar Kuros Riba inji gwamna Ben Ayade. Ya ce yara su nemo takunkumin rufe fuska da hanci.
Mun ji cewa zabe ya jawo baraka a cikin gidan Jam’iyyar APC a Jihar Kuros Riba. Jam’iyyar APC ta wargaje gida biyu a Jihar Kudancin Najeriyar.dama tun tuni
Akalla mutane 12 wanda yawancin su mata ne aka kashe a garin Oku na karamar hukumar Boki ta jahar Cross Rivers sakamakon zarginsu da ake yi maita da tsafe tsafe
Gwamna Ben Ayade na jihar Cross River, a ranar Alhamis ya bayar da izinin dauke wa mutane da kungiyoyin da suka fada a rukunin masu karamin karfi biyan haraji.
Jihar Cross River
Samu kari