Jihar Borno
Gwamnan jihar Borno ya karbi bakuncin tawagar fadan shugaban kasa karkashin jagorancin shugaban ma’aikatan fadar Aso Rock, Abba Kyari, wadanda suka garzayo Maiduguri domin halartan taron sadakan ukun rasuwan mahaifin babban hafsan
A yayin da a jiya, shugaban kungiyar Boko Haram, Abubakar Shekau, ke bayyana cewar ya gaji da masifar da dakarun sojin Najeriya suka saka kungiyar sa, sai ga shi hukumar sojin sama ta kasa ta fitar da wani faifan bidiyo da yake nu
Shugaban rundunar ofireshon Lafiya dole, manjo janar Rogers Nicholas, yace wasu matan da aka kubutar na dauke da juna biyu, sannan yaran kuma na da karancin koshin lafiya. Ya Kara da cewa, mafi yawancinsu na dandanar 'yanci a ciki
Kwamandan rundunar Ofireshon Lafiya Dole, Manjo Janar Nicholas, ya tabbatar da hakan yayin mika mutane fiye da 82 da su ka kubutar daga hannun mayakan kungiyar Boko Haram ga hukumar bayar da agajin gaggawa (SEMA) a jihar Maiduguri
Gwamnatin Jihar Borno ta dage dokar takaita yawo na tsawon makwanni 3 da ta gindiyawa Maiduguri da Karamar Hukumar Jere ta Jihar. Dokar a makwanni 3 da su ka gabata, ya na farawa ne daga karfe 8 na yamma ya kare da karfe 6 na safe
Kwanakin kadan bayan ya fito a gidan Talabijin yace ba zai kara tsaya takara ba a zaben 2019, gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima, yace wasu mambobin jam’iyyar APC suna hura masa wuta ya nemi kujeran sanatan jihar
An ce mutum biyu ne dauke da bam biyu suka kutsa cikin mutane suka tashi dashi, kuma mutum 13 ne suka rasu. Tuni dai jami'an tsaro da na agaji sun isa wurin domin kai dauki, da kwashe wadanda suka ji jiki. Hari na farko kenan tun
Wani sabon faifan bidiyo da kungiyar Boko Haram ta saki a ranar litinin ya nuna wasu 'yan mata fiye da 12 da suka amsa cewar suna daga cikin ragowar 'yan matan Chibok da kungiyar ke rike da su. Da yawan 'yan matan sun bayyana dauk
Yarinya 'yar garin Chibok Salomi Pogu wace Boko Haram suka sace tun shekarar 2014 amma ta kubuta daga hannun su mako da ya wuce ta bada labarin yadda wata yarinyar yar shekaru 14 mai suna Jamila yar garin Pulka ta taimaka mata
Jihar Borno
Samu kari