Jihar Borno
A kalla mayakan kungiyra Boko Haram ne su ka gamu da ajalin su a wani hambararre hari da su ka yi yunkurin kai wa sansanin soji a Buni Yadi a karamar hukmar Gujba da ke jihar Yobe a yammacin jiya, Asabar, 16 ga watan Fabarairu. Ma
A ranar Juma'a 8 ga watan Fabrairu ne Sultan na Sokoto, Muhammad Abubakar na III na jagoranci sarakunan Arewa 20 a wurin taron kaddamar da babban masallacin garin Borno. An kafa tuballin ginin masallacin ne shekaru 32 da suka gaba
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wannan lamari ya faru ne a daren Asabar, 2 ga watan Janairu a cikin karamar hukumar Abadam ta jahar Borno, yayin da mayakan suka yi kokarin kutsa kai cikin garin Malam Fatori da nufin kaddamar da hare h
A yau Litinin ne, Gwamna Kashim Shettima na jihar Borno ya ce gwamnatinsa ta dauki daruruwan mafarauta aiki domin su bayar da gudunmawarsu a yakin da akeyi da 'yan ta'adda a jihar. Gwamnan ya ce dakarun sojojin Najeriya za su bawa
Kamar yadda Sojoji maza suke bada gudunmuwa, hakanan su ma Sojoji mata suke bada gudunmuwa musamman wajen karkashe mayakan Boko Haram, muna kiransu ‘Matan Yaki’, kuma sun samu cikakken horon yadda zasu fuskanci abokan gaba.
Mataimakin daraktan watsa labaru na rundunar ta 7, Kanal Ado Isa ne ya bayyana haka cikin wata sanarwa daya fitar a da safiyar Juma’a, 25 ga watan Janairu, inda yace Sojoji sun kashe yan Boko Haram guda hudu a yayin samamen.
An zargi mayakan kungiyar Boko Haram da bawa mazauna garuruwan Jakana da Mainok wa'adin barin gidajensu ko su kashe su. Majiyar legit.ng ta rawaito cewar wasu mazauna garin Jakana sun shaida masu cewar mayakan Boko Haram sun basu
Dakarun rundunar Sojin Najeriya sun tafka ma kungiyar ta’addanci ta Boko Haram gagarumar barna a yankin jihohin Borno da Yobe a cikin wasu karanbatta da suka kwasa a yan kwanakin da suka gabata, kamar yadda Legit.com ta ruwaito.
Harin Boko Haram ya sa Mutane fiye da 10, 000 sun tsere daga Baga da kewaye zuwa Monguno da Maiduguri da kuma Yobe. Yanzu haka dai akwai mutane fiye da 250, 000 a garin Monguno inda mafi yawan su, ‘yan gudun hijira ne.
Jihar Borno
Samu kari