Jihar Borno
Arangama tsakanin sojojin da tawagar kwamitin yaki da korona a jihar Borno ta jawo asarar ran direban kwamitin tare da raunata wasu mutane da dama da suka hada
Mayakan sun nunawa jami'an tsaron gwamnatin fin karfi, inda suka kashe a kalla sojoji 20 tare da shafe kusan sa'a uku suna cin karensu babu babbaka a garin. Maj
Mazauna garin Monguno sun kasa boye farin cikinsu bayan dakarun sojin Najeriya sun fatattaki mayakan Boko Haram da suka tada zaune tsaye a garin a ranar Asabar.
'Yan bindigar da ake zargin mayakan ta'addancin Boko Haram ne a halin yanzu sun kaii hari kananan hukumomi biyu na jihar Borno a lokaci daya, majiyar jami'a.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya alakanta hare-haren yan bindiga da na Boko Haram da dokar hana walwala da gwamnati ta sanya domin magance annobar korona.
Majalisar dattawan Najeriya ta yanke hukunin ganawa da shugaban kasa Muhammadu Buhari kan matsalolin rashin tsaro da ya addabi yankunan kasar musamman arewa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga dakarun sojin kasar da kada su saurarawa 'yan Boko Haram. Ya ce su fanshe rayukan jama'arsa da aka kashe a Faduma.
A cikin sanarawar da rundunar ta fitar a shafinta na dandalin sada zumunta, rundunar soji ta ce ranta ya baci da harin da 'yan Boko Haram/ISWAP suka kai tare da
Daya daga cikin wadanda suka ga yadda 'yan Boko Haram suka halaka jama'a a kauyen Faduma Kolomdi da ke karamar hukumar Gubio ta jihar Borno a ranar Talata.
Jihar Borno
Samu kari