Jihar Borno
A kalla sojoji bakwai na rundunar sojin kasan Najeriya ne suka rasu bayan wani abu mai fashewa wanda 'yan ta'addan Boko Haram suka dasa ya fashe a jihar Borno.
Gwamnatin Jihar Borno ta sake kulle sansanin yan gudun hijira a Maiduguri, gwamnatin tace ta gama shirin kammala kulle dukkan sansanonin dake jihar zuwa Disamba
Gwamnatin jihar Borno ta bada umurnin rufe wasu makarantun gaba da sakandare biyu a jihar bayan rikicin da ɗalibai suka yi na makonni biyu, The Punch ta ruwaito
Mayakan ISWAP sun cigaba da tsanantawa bangaren Boko Haram na Abubakara Shekau, suna ta kashe-kashe tare da kama wasu daga cikin kwamnadojin bangaren, majiya.
Gwamnan jihar Borno ya yi gyara ga majalisar gwamnatinsa, in da ya yi sauye-sauye ga wasu ma'aikatu dake karkashin mulkin jihar ta Borno. Ya sauya kwamishinoni.
Ma'aikatar Noma da Raya Karkara, a ranar Alhamis ta tabbatar da abin da wani takardar gwamnati ya kunsa tana mai cewa takardar sahihi ne kuma ta gina wa makiyay
Rahotanni kan mutuwar shugaban kungiyar ta'addanci ta Boko Haram, Abubakar Shekau yana ta yaduwa inda ake alakanta ta da kutse da miyagun mayakan ISWAP suka yi.
Rahotannin tsaro na bayyana cewa, rundunar ISWAP ta afkawa mafakar Boko Haram, inda suka hallaka shugaban Boko Haram Shekau. An ce kuma shi ya kashe kansa.
Rundunar soji a jihar Borno taƙi biyan wasu jami'anta albashin su saboda tana zargin su da aikata laifin ɗaukar hutu ba tare da sun nemi izini daga hukumarsu ba
Jihar Borno
Samu kari